FatimaAbatcha6's Reading List
6 histórias
AƘIDA TA de Ayshercool7724
Ayshercool7724
  • WpView
    Leituras 38,252
  • WpVote
    Votos 1,579
  • WpPart
    Capítulos 31
Labarin wata matashiyar budurwa 'yar hamshaƙin attajiri me murɗaɗɗiyar AƘIDA, Tace So imagination ne da ɓata lokaci katsam.......... 😜 find out in AƘIDA TA labari me ɗauke da cakwalkwalin sarƙaƙiya, yaudara cin amana, fuska biyu kutsen ƙaddara me sauya rayuwa ba tare da ɗan Adam ya shirya mata ba
SANGARTA COMPLETE de ZulayheartRano89
ZulayheartRano89
  • WpView
    Leituras 129,033
  • WpVote
    Votos 6,706
  • WpPart
    Capítulos 53
labarin soyayya da ban tausayi
YARINYA MAI TAƁAR GAZA de momislam2020
momislam2020
  • WpView
    Leituras 10,768
  • WpVote
    Votos 956
  • WpPart
    Capítulos 44
Labari mai ban dariya
AUREN WUCIN GADI de zahraaliabdullahi5
zahraaliabdullahi5
  • WpView
    Leituras 28,957
  • WpVote
    Votos 2,077
  • WpPart
    Capítulos 100
labarin wani matashi daya auri wata yarinya na wucin gadi saboda wani dalilin sa.
SARAUTA TAH CE. de Nuceeyluv
Nuceeyluv
  • WpView
    Leituras 5,559
  • WpVote
    Votos 131
  • WpPart
    Capítulos 20
Dubanta yyi a tsanake yana dauke kai hade da yatsina fuska yanaji a ransa Badan ta taimake shi a rayuwa ba a lkcn da tunanin sa ya gushe, hankalin sa ya tafi, baya iya tuna komai da kokadan bazai yadda da hukuncin da mutanen kauyen suka yanke ba...ya cije lips Yana tuno mugun Sharrin da suka kulla musu harta Kai ga an yanke hukunci cikin gaggawa batare da anyi tsatstsauran bincike ba dukda yaso fahimtar dasu Amma abin ya faskara.....lalle basu san waye YAREEMA YASEER BA saidai yasha Alwashin tana gama cika burinta na gama karatu zai sallameta kowa ya kama gabansa domin babu aure a plans dinsa, sbd be dauki auren a bakin komai ba......dakyar ya iya buda baki yace Ina Kara gargadin ki da kada ki sake koda wasa ki nunawa mutane ke MATATA CE... Infact a matsayin baiwa zan nuna ki. A firgice yarinyar ta kalleshi har yanzu ta kasa gaskata cewar Wannan shine mutumin da suke hira kwanakin Baya ko kuwa canja shi akayi??? Tun bayan dawowar hayyacin sa ta kasa gane gabansa da bayansa..saidai a Fili fuskarta a daure itama tace toh mezai hana yanzu ka sake ni?? Ta Ida mgnr ranta na mata zafi tunda mahaifinta yace ya yafeta kada ta sake ta koma gidansa taje ta takarata can da bakon gari taji duniyar gaba1 ta daina yi mata dadi sam. Be kalleta ba be Kuma sake mgn ba izzar ta motsa haka ya dauke kansa ko Kara kallon gefenta beyi ba a daidai lkcn da suke tsayawa a kofar MASARAUTAR MANARAS. Maza Maza ku antayo group din SARAUTA TAH CE Domin kwashewa da sambade-baden labari me dadi da kayatarwa kada ku bari ayi ba ku🗣️🗣️🗣️
RAYUWAR BADIYYA ✅  de Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Leituras 279,749
  • WpVote
    Votos 21,640
  • WpPart
    Capítulos 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?