AuwalyareemahAuwal's Reading List
11 stories
ZULFAH by Rabiatu333
Rabiatu333
  • WpView
    Reads 1,088
  • WpVote
    Votes 49
  • WpPart
    Parts 24
labarine akan wata yarinya me izza,isa da kuma iko.
SOORAJ !!! (completed) by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 915,248
  • WpVote
    Votes 71,779
  • WpPart
    Parts 59
Zanen ƙaddaransa yana cikin zuciyarta, kamar yanda zanen nata ƙaddan ke cikin tasa zuciyar. Idan zuciyoyi suka haɗe waje guda akan samu wata irin zazzafan ƙauna. Ako da yaushe jinsa yake kamar wani baƙon halitta, RAUNI DAMUWA sune abun da sukayi tasiri wajen cika rayuwarsa, yasani kowani bawa da irin tasa ƙaddaran Amma shitasa Ƙaddaran takasance me girma ne agareshi.... *** hearttouching and destiny!!!
YARIMA SUHAIL by Sis-Nerja
Sis-Nerja
  • WpView
    Reads 10,700
  • WpVote
    Votes 266
  • WpPart
    Parts 17
Labari ne na wata masarauta labarin ya k'unshi mulki, sarauta, soyayya, tausayi, izzar mulki, ku dai kubiyoni dan jin yadda labarin yake.
YARIMA JUNAYD by Jiddasmapi
Jiddasmapi
  • WpView
    Reads 43,361
  • WpVote
    Votes 468
  • WpPart
    Parts 59
Soyayya me zafi, haɗe da ƙauna
KABILAR MU by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 22,704
  • WpVote
    Votes 620
  • WpPart
    Parts 7
A Christian Doctor Guy met a Muslim lady
 AFRA  by Smiling_Bay
Smiling_Bay
  • WpView
    Reads 86,001
  • WpVote
    Votes 8,083
  • WpPart
    Parts 57
Murmushi tayi mishi wanda ya tafi da imanin sa yayin da ta juya kallonta ga duɓɓin mutanen wajen. Dogayen yatsunta biyu wanda suka sha jan lalle ta buga akan speakern dan ta ga ko yana aiki. Illai kuwa sai ta ji ƙaran bugun da tayi. Murmushi ta ƙara sakar wa mutanen da duk ita suke kallo, da mamaki a idanuwansu, kafin ta buɗe baki tafara magana kamar haka. " Assalamu alaikum " sai ta ɗan dakata kaɗan don su amsa mata, ba laifi wasu sun amsa mata wasu kuma sunyi ƙum da bakin su. " dama na zo ne don na nuna farinciki na game da taya abokin mu, kaninmu da yayen mu Salim murna " tace yayin da take kallon angon wanda tun tahowarta stage yake warwara ido kamar baƙin munafuki, gashi yanda zufa yake ta keto masa, zaka zata ba ac a wajen. Kau da idanunshi yayi kafin su hadu da nata. " amma kuma abin da ya sosa min rai game da wannan abin shine ni nafi chanchanta da a kira in zo in bada tarihin wanan bawan Allah. " ta ƙara dan dakatawa yayin da ta runsunar da kanta kamar mai wani tunani, sai kuma ta k'ara daga kanta ta kalle mutanen da duk suke yi mata kallon mahaukaciya wadda batasan abin da take ba. Budar bakin ta ne sai tace. " duk da dai an kira abokin ango yayi nasa bayanin barin in ɗan baku tak'aitaccen nawa ". " amarya Salima " tace tana kallon amaryar da tace kwalliya a cikin doguwar riga kalar ja itama, sai dai na amaryar bai kai na wannan budurwar kyau da tsaruwa ba, dan inbaka san wacce amaryar ba sai kazata itace. Salima wacce tun da yarinyar tafara magana ta ke ta faman bankamata harara, taja wani ɗan tsaki game da sake sakarmata wani hararan. Afra , yarinyar da ta ke kan stage in ta murmusa kafin tace ." ina taya ki murnar auran munafukin namiji, azzalume wanda bai san darajar mutane ba, ina kuma ƙara tayaki murnar samun daƙiƙin na namiji wanda ban da wata shakka ƙarshen sa bazai yi kyau ba, kuma ki kasa kunan ki kiji mijinko mayaudari ne, me bin mata ne kuma zan iya rantse miki fasiƙi ne " Read and find out
DR. HISHAAM   (Completed✍️) by safiyyaa_z
safiyyaa_z
  • WpView
    Reads 61,318
  • WpVote
    Votes 2,641
  • WpPart
    Parts 15
Strange Love story
BIYAYYAH by safiyyaa_z
safiyyaa_z
  • WpView
    Reads 7,401
  • WpVote
    Votes 433
  • WpPart
    Parts 21
Labari akan wani saurayi me matukar biyayya ga mahaifansa mai sanyin hali da miskilanci
Maimoon by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 867,476
  • WpVote
    Votes 59,213
  • WpPart
    Parts 82
It is a story about a typical Fulani Muslim girl with a perfect background and up bringing from a very wealthy family, who later meet with a destiny that totally changed her and left her hanging on a thin thread of her real self. It is a story about love, sacrifices for love and the consequences of that. Maimoon will bring tears to your eyes. Main Characters: Moon: Very beautiful, intelligent and well mannered girl from a very rich family. A girl 'loved by all' as stated by her envious sister. Ibrahim: A poor yaroba handsome charmer. Madly in love with Moon but have low self assurance. Sultan: A hot tempered, spoiled rotten rogue. A prince, who harbours a life changing secret.
YAREEMA OMAR(The Seventh Son) Completed✍️ by safiyyaa_z
safiyyaa_z
  • WpView
    Reads 37,398
  • WpVote
    Votes 2,912
  • WpPart
    Parts 18
A historical fiction about a lost 🤴 Prince that came back after many years as a commoner