ummie__'s Reading List
30 stories
JANNAH  by rukayya_abdullah
JANNAH
rukayya_abdullah
  • Reads 299,349
  • Votes 37,633
  • Parts 31
Jannah Uthman, a determined twenty-one-year-old, is on a relentless quest for justice for her deceased sister, a mission fueled by grief and the desire for retribution. As she delves deeper into the investigation, she crosses paths with Abdullah Abubakar Daggash, a brilliant state prosecutor known for his sharp intellect and unwavering commitment to the law. Abdullah, often referred to as "Sheikh," is drawn to Jannah's passion and resilience, and he becomes her unexpected ally in the fight for justice. However, as their professional relationship deepens, Jannah finds herself grappling with a whirlwind of emotions. The lines between vengeance and love blur, forcing her to confront her own motivations and desires. As they navigate a web of legal battles and personal turmoil, Jannah must decide whether to embrace the healing power of love or to succumb to her thirst for vengeance. With the stakes higher than ever, will she find the strength to let go of the past and choose a future with Abdullah, or will her pursuit of justice consume her entirely? CROSSROADS OF THE HEART
Abin Tsoro! Kura a Rumbu(2017) by Benaxir
Abin Tsoro! Kura a Rumbu(2017)
Benaxir
  • Reads 20,279
  • Votes 1,440
  • Parts 13
Hausa true life story, its a lit
🐍🐍DAN ADAM🐍🐍 by mssfana
🐍🐍DAN ADAM🐍🐍
mssfana
  • Reads 4,700
  • Votes 389
  • Parts 13
Laifi ne don iyaye sun nuna ma yaransu soyayya a bayyane?? Duk da *D'an Adam* tara yake bai cika goma ba.. Meyasa kunya da kawaici suke zama silar rashin kula da yaranmu tun suna kanana? ...Shine wanda tafi tsana a dunia saboda tana tunanin shine yayi sanadiyar rayuwar 'yar uwarta.. "Janan...soyayyarki ce zatayi ajalina... meyasa kike nema ki cutar dani bayan ki gano ina sonki tun tuni???... Kin sani fa D'an Adam ajizi ne... Meyasa bazaki iya yafe min ba???".. "Kaine ...kaine dalilin da na rasa yayata tun shekaru shabiyu da suka wuce😭.. Duk da akwai laifin iyayenmu a ciki Meyasa bazaka iya zuwa ka bata taimakon da ya kamata ba? Ka san wahalar da ta sha kafin ta tafi ta barni? Innalillahi wa inna ilaihir raji'un Yaya kin tafi gashi zaa hadani da wanda nafi tsana a dunia!!!" Ta durkushe a wurin tana kuka me shiga rai da kona zuciar me sauraro😭😭😭
💖💝BATUUL💖💝 by phartiemarhk
💖💝BATUUL💖💝
phartiemarhk
  • Reads 884,887
  • Votes 42,743
  • Parts 99
BATUUL
AMRAH NAKE SO! (Completed✅) by PrincessAmrah
AMRAH NAKE SO! (Completed✅)
PrincessAmrah
  • Reads 187,274
  • Votes 17,404
  • Parts 79
"Sickler gare ta, kuma ku kuka ja mata." Ta yi shiru daga nan, dafe da goshinta, tana jin yadda kanta ke sara mata. "A kullum dad'a wayar wa mutane kawuna ake game da awon genotype, amma wasu sun kasa ganewa, sun kasa sanin darajarsa."
💖💝 YUSRA💖💝 by phartiemarhk
💖💝 YUSRA💖💝
phartiemarhk
  • Reads 69,053
  • Votes 4,658
  • Parts 16
----
SIRRIN MIJINA by 68Billygaladanchi
SIRRIN MIJINA
68Billygaladanchi
  • Reads 255,609
  • Votes 17,596
  • Parts 33
Ko kad'an Nafeesah bataso idanta yake shiga cikin na Dr. Hisham, takasa gane inda zuciyarta ta dosa, menene amfanin wannan baqar rayuwar datakeso ta jefa kanta aciki, menene amfani wannan baqar zuciyar tata, ina amfanin rayuwar da shed'an yayi qawanye acikinta,menene amfanuwar ta akasantuwar ta musulma indai har tana dauke danigiyar auren wani amma zuciyar ta na kwad'ayin waninsa!!! Runtse idanta tayi sannan ta sauke kanta a k'asa a sarari take furta "A uzu billahi mina shaid'anirrajeem" Dr. Hisham dake kan aikin shi na duba patients ya d'ago ya kalleta cikin mamaki,amma beyi magana ba kasancewar ya saba ganin hakan atare da ita...kokarin dauke idanta take daga bakinshi yanda yake wurgawa mara lapian tambaya bakin nashi na qara fixgar hankalinta ci takeyi tamkar ta manne bakinshi da nata wuri d'aya!!!!!!!!! Dafe kanta tayi dake barazanar tsage mata a zuci tace "Laifin zuhra ne data kame sirrin mijinta daga gareni dabata jefani cikin wannan tashin hankalin ba..inama ace banzo duniya ba.
MATA UKU GOBARA by Mrsjabo
MATA UKU GOBARA
Mrsjabo
  • Reads 38,753
  • Votes 2,523
  • Parts 24
marriage crises
JIRWAYE by TajawwalAlRuwh
JIRWAYE
TajawwalAlRuwh
  • Reads 202,422
  • Votes 21,494
  • Parts 69
Khalifa Al-Haydar sunan da yake yawo a gari, sunan matashin mai kudin da dubban mutane zasu yi komai dan su ga fuskar shi. Layla the sensational lady, idan har akwai aji a karuwanci Layla ta fara bude shi. Labarin su ba kaman labari bane nayau da kullum, ba ko da yaushe kake yanke hukunci akan kaddarar mutane ba. JIRWAYE, akwai shi a cikin labarin kowa.
Labarin Amirah.  by xieykhalil
Labarin Amirah.
xieykhalil
  • Reads 59,279
  • Votes 4,315
  • Parts 22
Labarin Amirah is a book about a young girl and the delimma in her love life. And her teacher, Mr. Aslam is the sole cause of it all.