blessed_muslimah's Reading List
51 stories
JADWA     by mayaaawrites
mayaaawrites
  • WpView
    Reads 2,479,436
  • WpVote
    Votes 124,727
  • WpPart
    Parts 99
JADWA
Cooking Recipes And Tips by Naz_1998
Naz_1998
  • WpView
    Reads 39,991
  • WpVote
    Votes 1,656
  • WpPart
    Parts 26
Are you guys looking out for good Indian Recipes? Need any tips for Cooking? Are you one among those who loves food? (Well who doesn't love food. Everyone loves to eat food:-P) Then,You guys are at the right place. Here is the book you guys are looking for. Have a look at my cooking book. In this book you can find tasty and yummy recipes which are easy to cook and can find some useful cooking tips. Enjoy cooking. Cover credits to my friend @Muslimah350
𝑹𝒆𝒄𝒊𝒑𝒆𝒔 𝒘𝒊𝒕𝒉 𝑺𝑮𝑪 ☕︎ by stronggirlsclub
stronggirlsclub
  • WpView
    Reads 45,570
  • WpVote
    Votes 2,323
  • WpPart
    Parts 133
🥑 Foods to improve mental health 🥞 Breakfast recipes 🍕 Lunch recipes 🌮 Dinner recipes 🥗 Keto and vegan recipes 🍰 Dessert and snack recipes
I'm Miracle (Islamic Story) by sssilentscreamsss
sssilentscreamsss
  • WpView
    Reads 817,449
  • WpVote
    Votes 74,849
  • WpPart
    Parts 94
{Completed} My name is Miracle. I got that name when I was fourteen. I can't remember my family. I can't remember my friends. I can't remember anything from the past. Do I even have a past? Where was I born? Who are my parents? What did I like? Did I prefer dresses or sweaters? Was I a girly-girl or a tomboy? I lost everything the moment I came forcefully here. I didn't ask for this nor did I would want it. I came here to loose myself. I came here, because I got kidnapped. Everything I had known, everything I had forgotten came up to surface and tried to swim when he came into my life. He, the one who saved me.. ~ This story is so much more different than my previous ones. This is too emotional and extreme. Its about two people meeting each other in the worse circumstance. Two people who are trying to save each other by loosing themselves. Its still Islamic of course, but that will appear later in the story. If you don't like grammar mistakes, then this story is nothing for you. You have been warned. Also contains it scary parts which could make you cry, so if you can't handle that, then don't read it. Romance. GENERAL DISCLAIMER ABOUT MY WORKS: I write about the things that people don't want to think about. I write about the things that people are turning away from when its mentioned. I write about the things no one warned you about because in their eyes its a taboo to even think of it. I write about atheists, rape, forced marriages- all of the darkest side of life. If you don't like that, then this account is nothing for you.
UNCOUTHLY ATTACHED  by aishatu_xx
aishatu_xx
  • WpView
    Reads 1,088,536
  • WpVote
    Votes 119,257
  • WpPart
    Parts 110
Copyright © 2019. All rights reserved. FALAK: In a village where every girl must marry at the age of fifteen, a girl finds herself in a challenging situation, as no one is willing to marry her due to reasons unknown to her and her father. Her stepmother made sure to flaunt and taunt her at every chance, showcasing her daughters' husbands and children. Despite this, she remained undeterred, focusing on studying for her WAEC exams, hoping to find a way to escape to university. At seventeen, she is in grade 11 and faced with the decision to pay for the WAEC exams if they have the money or wait another year if they don't. The school fees are free, which is why she's still attending. Life doesn't always grant one's desires, and she eventually dropped out when her father stated he couldn't afford to pay for her WAEC, forcing her to abandon her dreams. SHADDAD: In a palace where he must learn the etiquettes of being the next king and is next in line to the throne of Kano state, Shaddad faces immense expectations. He has been groomed on how to be a king and act accordingly. He has absorbed these teachings and conforms to people's expectations. At the age of twenty-seven, he holds a bachelor's degree in business, preparing to manage the family business before ascending the throne. Yet, that's not all; he is also a skilled cardiologist. Despite possessing status, looks, fame, intelligence, and wealth, he remains indifferent to the allure of a lavish lifestyle. The world of fame only brings him pain, though he does not complain, having nothing to lament. People perceive him as having a disorder due to his limited interactions. What transpires when the vivacious Falak encounters the stoic Shaddad? Can she break through his emotional barriers, or will she be overwhelmed? Will she get a glimpse of his true self, or will she remain lost in the darkness? Will her unconventional love for him deepen, or will it forever remain brash? No plagiarizing of this book! Aishatu.
The Secret Behind True Love  by Ayshaleena
Ayshaleena
  • WpView
    Reads 42,555
  • WpVote
    Votes 3,777
  • WpPart
    Parts 12
Each and every step of her makes me dizzy in the ocean of love. When she smile, it takes me away from all anguish of life. And anytime she talked to me, it makes feel like the greatest Romeo ever, I love her so much!!!!
UMM ADIYYA (Read Full Book On okada) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 109,764
  • WpVote
    Votes 2,946
  • WpPart
    Parts 7
#6 in Romance 14/04/2017 Tunda take bata taba ganin mugun mutum marar kunya irin Zaid Abdurrahman ba. Ta so ta juya amma ganin su Maami yasa ta fasa ta shigo falon ta gaishe su sama-sama don tare suke da yayanta Saadiq. Har ma yana tambayarta "Ummu A. da fatan dai wadannan basu baki wahala a wurin aikin?" Murmushi tayi har sai da kumatunta ya loba sannan tace "Mutanen da suka bini har da roko saboda na musu aiki ba sau daya ba ba sau biyu ba, ai kaga bazasuyi garajen bani wahala ba, don haka ina aikina cikin kwanciyar hankali with full amenities. Ko ba haka ba?" Ta fada cikin dai murmushinta hade da harde hannayenta saman kirjinta. Idanunsa ya zuba mata tamkar mai karantar duk wani motsi da ruhinta yakeyi, "Saadiq, dole mu kula da Adiyya, saboda ko ba komai ta san yanda take amfani da kwakwalwarta, she's very smart." Ya kare maganarsa cikin murmushi. Tsumewa tayi hade da aika masa kallon banza, "Dole kace kuna kula da Adiyya, banda dan karan wuyar da kuke bani me kuke yi? kullum nayi aiki sai an kwakulo kuskure a ciki, ko me ya kaishi daukana aikin ma tun farko oho." Barin falon tayi zuwa kicin inda tayi zamanta a can taci abincinta. Bata sake bi ta kan falon ba bare ta san lokacin tafiyarsa. Tana kwance kan gado sai aikin sake-sake takeyi abu daya ke yawo a kwakwalwarta, kuma hanya dayace da zata bi don magance wannan damuwar- itace ta bar aiki a AZ IT consultants. A karo na uku! Ko su kadai suke daukan ma'aikatan da suka karanta fagenta ta yafe wannan aikin da irin ukubar da take shiga kullum wayewar gari, "To ma wai aikin dole ne?" Ummu Adiyya ta tambayi kanta, ba tare da sanin dalili ba ta samu kanta tana tsiyayar hawaye. "Duk harda laifin Abba ma yaya za ayi bayan na fada masa komai kuma yace na ci gaba da aiki dasu?" ******
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 183,264
  • WpVote
    Votes 12,551
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
AMAREN BANA by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 143,825
  • WpVote
    Votes 9,338
  • WpPart
    Parts 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.