sadiyah2's Reading List
23 stories
MAFARI..... (HARGITSIN RAYUWA) by Ummuazamm
Ummuazamm
  • WpView
    Reads 522,719
  • WpVote
    Votes 42,148
  • WpPart
    Parts 59
MAFARI...komai yana da farko, komai yana da tushe, komai yana da asali, HARGITSIN RAYUWA kan faru cikin ƙanƙanin lokaci. Duniyar daka saba da ita zata iya birkicewa zuwa baƙuwa a gareka cikin ƙanƙanin lokaci. Tafiya mabanbanciya da sauri a cikin kaddara da dai-daito
FUSKA BIYU by ummuelham
ummuelham
  • WpView
    Reads 1,553
  • WpVote
    Votes 58
  • WpPart
    Parts 3
Labari ne na wata yarinya me ban tsoro da al ajabi. Gashi takasan ce malama da kowa ke koyi da ita a makarantar su, sai dai kashh ashe fuska biyu neda ita domin takasan ce matsafiya me shan jinin dalibe, Kubiyo ni dan jin yadda zata kasan ce
BAHAUSHIYA.....!? by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 40,060
  • WpVote
    Votes 3,362
  • WpPart
    Parts 22
'YA CE kamar kowa wadda ta taso cikin ɗabi'a da al'ada irin ta BAHAUSHE! "Me ta ke so? Me nene burinta?" Babu wanda ya taɓa tambayarta. Kalma ɗaya ce ko yaushe take hawa kanta "KE BAHAUSHIYA CE! Ko me da ke gareki zai zama irin na Hausawa ne." Tabbas Bahaushiya itace macen da ke shimfiɗar da rayuwarta dan kula da mijinta da yaranta. Itace mace guda da ke killacewa ƙarƙashin igiyar riƙon Ɗa Namiji, da ke kiran shine mafi rinjaye akanta. Sanan Kalma guda da yake nanatawa, Rayuwar 'YA MACE kamar gilashin da ke riƙe a dungulumin hannu ne, ko wani lokaci zai iya faɗuwa dan ya tarwatse ne. Idan aka ci gaba da ganinsa to zai zama shuɗaɗɗen labarin rayuwarsa. Tabbas bayan karatun allo babu buƙatar biyantar da kururuwar zamani wajan tsoma hannayenta dumu-dumu dan janta da tafiya a ƙarƙashin hasken Nasaran da ke da jajayen kunnuwa.
Ꮋᴀᴋᴀ Nᴀᴡᴀ  Ꮇɪᴊɪɴ Yᴀᴋᴇ   by neeshejay
neeshejay
  • WpView
    Reads 11,055
  • WpVote
    Votes 1,215
  • WpPart
    Parts 29
Bana gaya miki bana son haihuwa ba wlh saena zubar da wannan cikin naki dan a tsari na haihuwa ki shirya karbar magani" "Wlh baka isa ka sakani zubar da kyautar da Allah ya bani ba Sulaiman kayi duk abunda zakayi" "Kayi hakuri Sulaiman bazan iya komawa gdanka ba ka cutar dani cuta mafi muni cutar da ba wanda zae mun sakayya sae Allah ka tafi zaka hadu da Rabi ka" "Haba Afeefah dan Allah kiyi hakuri nasan abaya ban kyauta miki ba amma wlh na miki alqawari bazan sake ba Allah" "Hmm bature yace is too late to cry when the head is cutoff Allah ya hada kowa da rabonsa" "Haba mana Afeefah ki taimaki rayuwata wlh ina cikin wani hali" "Kaima kayi hakuri saboda rayuwarta na cikin wani hali Sulaiman bazan iya sake maida yata gdanka ba Karka Kara ganin kafarka gdan nan na gaya mama"
MATA UKU GOBARA by Mrsjabo
Mrsjabo
  • WpView
    Reads 39,129
  • WpVote
    Votes 2,523
  • WpPart
    Parts 24
marriage crises
'YA'YAN ASALI by Ishamoha
Ishamoha
  • WpView
    Reads 83,770
  • WpVote
    Votes 5,471
  • WpPart
    Parts 61
A story based on love and attitude, whereas two siblings will be left with no choice than to marry their cousins whom happens to grow in USA and are brought up non chalantly.
TOGETHER AT LAST ✔ by Zahraaa__
Zahraaa__
  • WpView
    Reads 185,447
  • WpVote
    Votes 22,817
  • WpPart
    Parts 3
Read and follow how Sa'adah and Junaid finally found their HAPPY EVER AFTER 💕💖💋👣👑💏🌚🐾🌹🌈
Heart Broken (Unedited) by Eexah_Abkr
Eexah_Abkr
  • WpView
    Reads 266,490
  • WpVote
    Votes 28,926
  • WpPart
    Parts 51
A story of heartbreak, betrayal and bounce backs.
KAINE MURADINA by bkynigeria
bkynigeria
  • WpView
    Reads 7,236
  • WpVote
    Votes 173
  • WpPart
    Parts 3
#KAINE MURADINA. Labarine akan wasu masoya guda biyu wayanda soyayya ta rusa dasu a sanadiyar rayuwar makaranta. Habeeb Saurayi matashi, yanada kannai guda ukku, wato Ihsan, Nusaiba, dakuma Affan. A bangare daya kuwa, Elizabeth Joshua matashiya ce yar kabilar ibo dake karatu a Jami'ar Bayero Kano. A sashen karatun ta kuwa duk tafiyar su daya da Habeeb, duk dacewa akwai babbancin kabila da kuma addini a tsakanin su. Daga Karshe soyayya ta shiga a tsakaninsu, ko ya zata kasance?
sanadin cikan buree nerh  by meemerty
meemerty
  • WpView
    Reads 1,065
  • WpVote
    Votes 53
  • WpPart
    Parts 1
It about a young teneger which have the dream of having iphone she get through some opticals and get marry to the person she hate and he is so arrogant how will this relationship work ?will she get her dream?the answer is here inside the book so pls read and comments. lov u all.