Aliyumaimunatu's Reading List
24 stories
D'iyar fari 🧕🏼 by zubeefly08
zubeefly08
  • WpView
    Reads 37,617
  • WpVote
    Votes 2,389
  • WpPart
    Parts 21
Ta zaci gamo tayi da aljani ashe ba aljani bane mutum ne kamar ita , soyayya ce kawai tsakanin su
QADDARA CE SILA  by ZahraArkel
ZahraArkel
  • WpView
    Reads 27,497
  • WpVote
    Votes 1,703
  • WpPart
    Parts 75
Emotional and love story
MATAR AMEER by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 40,210
  • WpVote
    Votes 1,356
  • WpPart
    Parts 71
'Ammi ya zan yi da rayuwata? Ya kuke so in yi da zuciyata? Ban taba ba...daidai da rana daya ban taba mafarkin yin rayuwar aure ba tare da Ameer ba. Na roke ku da Allah ku zuba idanuwanku kawai a kaina, ina ji da kun san yadda zuciyata ke tafarfasa a duk lokacin da kuka yi min zancen auren wani wanda ba Ameer ba da tuni kun daina...' Kuka sosai take yi, kukan da ke fitowa tun daga k'asan zuciyarta yana ratsowa tsakanin idanuwanta. 'Na sani akwai zafi da radadi Ameerah, na san miye so, na san gubarshi saboda ni ma na tab'a dandana. Sai dai Ameerah ba za mu zura miki idanuwa ba, shekarunki ashirin da takwas kenan babu aure, kina zaune jiran gawon shanu. Waye ya san inda Ameer yake yanzu? Wa ma yake da tabbacin yana da rai ko babu?'
RAYUWAR BINTU by Zeeneert
Zeeneert
  • WpView
    Reads 190,157
  • WpVote
    Votes 8,590
  • WpPart
    Parts 33
The story of Bintu,where two Brothers from a wealthy family fall head over hill inlove with her. get ready,seat back properly and read this amazing heart touching story because I assure you I'll never let you down(completed)
Labiba by bilkyysu
bilkyysu
  • WpView
    Reads 202,558
  • WpVote
    Votes 16,110
  • WpPart
    Parts 32
COMPLETED English/Hausa For someone who has never had it easy in life, Labiba believed her world has finally come to an end when she was practically forced into marrying her dead sister's husband. But if there's one thing that'll make her tolerate Salim Magatakarda, it's Laila, his one year old daughter who just happens to be her niece and the love of her life.
Ishq Ki Kahani ✔️ by authorafrah
authorafrah
  • WpView
    Reads 7,351,036
  • WpVote
    Votes 380,769
  • WpPart
    Parts 56
"Stop trying to act like my fiancée because I don't give a damn about you!" His words echoed through the room breaking my remaining hopes - Alizeh (The badass girl) gets tied in an arranged marriage to Zain (The reserved one) but he makes it very clear he wants nothing to do with her while she can't help falling for him. Alizeh X Zain : •Arranged Marriage • Forced Proximity • Grumpy X Sunshine ----------- "Go die!" I shouted "Dying for you is very easy Meri Jaan. I want to live, for you, with you. But if I ever have to live without you again I WILL die." He replied like he meant every word of it. - Dua (the heartbroken girl) comes across Azaan (the playboy) who broke her years ago. Now that they meet again he is determined to get her back but she isn't ready to give him another chance but a truth from the past crushes all their chances. Dua X Azaan • Second Chance • Soulmates • Forbidden Love ---------- "That rich brat-!" I was complaining to my friend when a voice interrupted me from behind "Yes, sweetheart" it was that rich brat winking at me. -Noor (the good girl) meets her perfect match Ahaan (the bad boy) who challenges her in everything. He doesn't care about anyone except her but she cares about everyone except him. Noor X Ahaan • Enemies to lovers • Fake Dating • Good girl X Bad boy ---------- "We are nothing to each other" I said "Yes we are, you're my future girlfriend" he replied flashing his brightest smile. -Shayra (The grumpy sarcastic one) comes across Kabir (The golden retriever). He is the one who can bring light to her darkness. He falls for her but does she only pretends to fall for him? Shayra X Kabir •Reverse Grumpy X Sunshine • Love at First Sight * Office Romance ••• The four best friends ( Alizeh, Dua, Noor and Shayra ) meet up after five years at a former classmate's wedding but this wedding turns out to be a life changer for all of them as they come across the Aziz brothers.
ZAFIN RABO ✔️ by sakieyy
sakieyy
  • WpView
    Reads 140,092
  • WpVote
    Votes 11,560
  • WpPart
    Parts 62
Labari ne da ya k'unshi tsana, k'iyayyaya, mugunta, da uwa uba soyayya. Ku biyo ni kuji me zai faru a littafin //Zafin Rabo//
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 281,571
  • WpVote
    Votes 21,648
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
Tagwaye (Identical twins)  by Basma_Bashir
Basma_Bashir
  • WpView
    Reads 139,701
  • WpVote
    Votes 7,488
  • WpPart
    Parts 45
Complicated🤐🤐🤐 Find out👇👇👇
Bintun Batuul by Shatuuu095
Shatuuu095
  • WpView
    Reads 6,605
  • WpVote
    Votes 270
  • WpPart
    Parts 15
Saboda yadda mahaifin mu ya din ga saka Mana suna Fatima, har se da nayi tunanin ko Muna da alaka da shi'a ne, saboda Naga yawancin sune mutanen da ke saka Fatima sama da daya a gidajen su. Duk ma ba wannan ba, Shin kin taba Jin kunyar fitowa cikin mutane? kin taba Jin kunyar shiga taro? sau nawa like kallon Kan ki a madubi a Rana? to ni Ina kallon Kai na kamar sau ashirin a madubi, ba Wai Dan na duba kyan sura ta ba sede Dan na duba Naga ta Ina Zan fara daidaita hallitar jiki na, wasu suce min yeast, wasu suce min Fanke, wasu su Kira ni da Runduna, wasu su Kira ni da big Mamaa, wasu suce Fatibobom duk ni daya... kunsan me ake Kira da Body Dysmorphic Disorder? kunsan irin illar da bakin ku take jawa mutane saboda yadda kuke kasa dauke idanu akan hallitar da ku da su Baku da say akai? kunsan yadda suke ji? kunsan irin kuncin da suke kwasa? to ni shatuuu, kamar kullum na sake kawo muku sabon labari, akan sabuwar rayuwa, kamar kullum ba zakuyi Dana sani ba. ku zo kuji labarin BINTUN BATUUL