HajjajohBellotuta's Reading List
200 stories
𝕄𝕌𝔾𝕌ℕ 𝕊𝕆 by _khanoum_
_khanoum_
  • WpView
    Reads 15,636
  • WpVote
    Votes 931
  • WpPart
    Parts 105
𝕄𝕌𝔾𝕌ℕ 𝕊𝕆❤️‍🔥 *Written by Fateemah MG 🌸💕🌸💕 **** This is my first story on Wattpad, it's an 16+ story as it contains violence and some mature contents. Read if you can handle it.🙂🤝🏻 A story of an obsessive and possessive husband Abideen, and a naive wife Safeerah. This story is fictional, the characters of this story are not real and the events are made purely out of imagination. My imagination...💀🫠 Text copyright©️ 2024_khanoum_ All rights Reserved... ©️Fateemah MG
MATAN?? KO MAZAN??? by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 88,375
  • WpVote
    Votes 2,538
  • WpPart
    Parts 45
Labarine kan matsalolin da ake samu agidajen aure daga bangaren Matan dakuma Mazan. Series ne dazan dinga kawo muku duk ranan ASABAR DA LAHADI
My Brother's Sexy Best Friend (18+) by myauraismoonstone
myauraismoonstone
  • WpView
    Reads 4,189,013
  • WpVote
    Votes 32,223
  • WpPart
    Parts 65
I spread my legs wide open so that he had a clear view of what I was about to do next, a strangled sound escaping his throat as I inserted the phallic shaped vibrator into myself. The pulsing instantly radiated throughout my body and the tingling pleasure combined with this voyeuristic peep show, had my senses heightened. A loud moan fell from my lips. Dare I say it?, I contemplated. Screw it, I had already come this far. Why not finish what I had started? "Ooh, Matt," I cried out breathlessly, my toes curling around the bedsheets. "Fuck me harder." From across the hallway, he sharply inhaled and a smile immediately played out over my lips. Mission accomplished. Vanessa Adams can't believe her fantastic luck when she meets hot bad boy, Matthew Jones. It's just a shame that he's introduced to her as her twin brother, Jake's new best friend. Unable to resist his charms, she embarks on a forbidden and steamy affair with him. She knows she's playing with fire but Jake is also hiding a massive secret of his own that just may destroy the bond he shares with his sister. What's a girl to do when the love of her life is off limits and her brother is not all that he appears?
SANA'A TA CE! by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 17,620
  • WpVote
    Votes 127
  • WpPart
    Parts 11
Labarine me cike da Nisha d'antarwa fad'akarwa, a cikinsa Akwai darasi sosai labarin sarkakiyar Soyayya me cike da Tafiyar Kaddara!...
SIRRIN ƊAUKAKA by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 32,132
  • WpVote
    Votes 1,198
  • WpPart
    Parts 38
Labarine me ciƙe da ma'anoni a cikinsa akwai faɗakarwa ilmantarwa nishaɗantarwa basena ja da tsayi ba kusan rubutuna sede wannan salon daban yake da sauran ina fatan zakuci gaba da bina..
WA ZAN KARE..? by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 648
  • WpVote
    Votes 13
  • WpPart
    Parts 1
Hmm! Ridwan Kenan bana jin zan yi tsawon rayuwa irin na sauran mutane, Na san mahaifina nasan waye Dad ɗina kana tunani zai kyale ni na sha ruwa ne? ko ɗaya, Na san zai fito tabbas! Ina Son ka! Soyayya mai tsanani. Ka man ta da duk wasu halayya da na nuna maka a baya, forget about that Hubby Ka sani a ran ka, Ka tuna akwai Ni'imatullah ka tuna cewa Habibty ta so ka, Sweety ta ƙauna ce ka, ga ƙawata nan nasan zata kula da kai domin ita ce mace ta farko data fara ƙaunar ka. I'm sorry to say Bey...
ALKAWARIN MU by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 2,000
  • WpVote
    Votes 15
  • WpPart
    Parts 1
Labari mai cik'e da Zazzafar Soyayya tausayi Romacing nadama tare da darasin ,rayuwa
MIJIN AURE... by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 1,557
  • WpVote
    Votes 16
  • WpPart
    Parts 1
Ayatullah Haroon Al-Mustapha! That is my full name, I am one of the Al-Mustapha family, Life in my father's family is like life in a prison between my father's family and my mother's family. I don't know which one to choose because.... Mugayen mutane ne masu mugun ƙeta da son kai. Ni Ayat har ɓatar da ni aka yi saboda kawai na kasance ɓaƙa mummuna saɓanin yadda sauran yaran Alhalin Al-Mustapha suke farare , kodayake guduna suke suna tsoron haɗa iri da ni kamar yadda aka saba yaɗa auratayya a tsakanin 'ya'yan yayye da na ƙanne. Labarin Mijin Aure ya kasu kashi-kashi inda za a taɓo fannonin da yawa. Akwai ilmantarwa tare da faɗakarwa kada ku manta akwai zazzafar soyayya mai tsafta tare da tsayawa a rai.
SAWUN GIWA...!🐘 by Hafnancy01
Hafnancy01
  • WpView
    Reads 7,997
  • WpVote
    Votes 98
  • WpPart
    Parts 18
"Dallah gafara can malama, har ke kin isa ki mana abunda Allah bai mana shi ba? Akanki ne aka Fara irin hakan? Ko kuwa akanki ne za'a daina? Sai wani ciccika bak'in banza kike awurin kamar zaki iya tabuka abun kirki idan har mukayo gaba da gabanta, Ke kin sani sarai ba yabon kai ba ammh wallahi tsab zan tumurmusheki anan wurin kuma in zauna lfy lau agidan Mijina, Kuma ki saurareni dak'yau, halinki ne ya jaza miki wannan cin amanar, Ke kowacce mace tana mafarkin samun miji kamar naki ammh ke Allah ya baki salihin mutum mai tsoron Allah, Sai ke kuma kikai amfani da hakan kina muzguna masa? Bashi da iko da gidansa sai yadda kikai? Babu wata muryar da yake tsoro da shakka face naki? To wallahi ki sani da'ace ayau bani da aure ne to Kinji nace Allah mijinki zan aura, zan shawo kansa kuma dole ya saurareni don kowacce mace da salon nata kissar, balle ma idan yaga ina masa abunda ke baki masa shi, kin san Zuciya nason mai faranta mata, ke mahaukaci kankat kenan yana kaunar mai faranta masa balle mai hankali, Hajiya Sa'a kiyi kuka da kanki ba dani ba don iya allonki ne yaja miki Faruwar hakan." Kuka sosai Hajiya Sa'a ke rerawa don ta kasa Furta komai kuma, Hajiya Aisha ta gama kashe mata jiki, Kama baki Hajiya Aishar tayi tana Fadin"Ai baki ma soma kukan ba, nan gaba kadan zakiyi wanda yafi wannan, kuma ki saurareni dak'yau, ga 'yata nan amana, Ku Zauna lfy ke da ita don wallahi kika sake naji ance ko ciwon kai kin sakata Allah saina lahira ya fiki jindadi, don kwarai zan cire kunyar Surukuta da amintar dake tsakaninmu musa wando kafa daya dani dake, Sabida haka ki kiyaye sannan Kuma akyalesu su sha amarcinsu Cikin kwanciyar hankali, don wallahi Hajiya Sa'a tashin hankalinsu kema tashin hankalinki, Tun wuri ki iya takunki don karki ce ban fada miki ba, Suhaila ita kadai ce 'yar da Allah ya bani sabida haka zan iya yin komai akanta, Ki huta lfy."
GUMBAR DUTSE by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 1,541
  • WpVote
    Votes 64
  • WpPart
    Parts 8
"Haka nake yawo, bana saka talkami." Ahankali, Jawad ya durkusa, guiyoyinsa suka baje kasa. Ya kai hannunsa ya rike kafar Batula, sannan ya dago idanunsa cikin natsuwa kamar mai rokon afuwa ya kalleta. Ganin za ta zame yasa ta rike kofar. Ya sunkuyar da kansa ya sumbaci tafin kafarta a gaban kowa. Batula ta bude idanunta da suka cika da razana, zuciyarta na dukan kirjinta tamkar gangar yaki. Tsoro da kunya suka hadu. Jawad ya sauke kafar, ya kama hannunta tamkar wanda ya yi nasara a yaki, ya ja ta cikin falon ba tare da jin kunya ba, daman fargaba da tsoro ba halinsa ba ne. Sai falon ya dauki shiru. Ko amo na numfashi babu, kowa ya kasa motsi. Idanuwa suka manne kansu tsabar mamaki, duniyarsu ta tsaya cak tana jiran abin da zai biyo baya. *** *** *** Mafi yawanci saba ji da ganin mace sai ta yi hawaye kafin ta samu farin ciki. Amma "Gumbar Dutse" Zai nuna muku wata hanya dabam inda soyayya ta zama ruwan sanyi, aure ya zama gata, kuma mace ta sami damar rayuwa cikin aminci da kauna har sau biyu a rayuwarta. Duniya ta yi ma Nasreen dadi. Ko kun san akwai mazan da basa juyawa mace baya, akwai masu rikon Amana gina rayuwar iyalinsu? Soyayya ba wai mafarki ba ce gaskiya ce idan aka hadu da nagari. Labarin Batula, Nasreen, Jawad, da kuma Zayyan.