Fadila494's Reading List
12 stories
UNCOUTHLY ATTACHED  by aishatu_xx
aishatu_xx
  • WpView
    Reads 1,105,744
  • WpVote
    Votes 120,184
  • WpPart
    Parts 110
Copyright © 2019. All rights reserved. FALAK: In a village where every girl must marry at the age of fifteen, a girl finds herself in a challenging situation, as no one is willing to marry her due to reasons unknown to her and her father. Her stepmother made sure to flaunt and taunt her at every chance, showcasing her daughters' husbands and children. Despite this, she remained undeterred, focusing on studying for her WAEC exams, hoping to find a way to escape to university. At seventeen, she is in grade 11 and faced with the decision to pay for the WAEC exams if they have the money or wait another year if they don't. The school fees are free, which is why she's still attending. Life doesn't always grant one's desires, and she eventually dropped out when her father stated he couldn't afford to pay for her WAEC, forcing her to abandon her dreams. SHADDAD: In a palace where he must learn the etiquettes of being the next king and is next in line to the throne of Kano state, Shaddad faces immense expectations. He has been groomed on how to be a king and act accordingly. He has absorbed these teachings and conforms to people's expectations. At the age of twenty-seven, he holds a bachelor's degree in business, preparing to manage the family business before ascending the throne. Yet, that's not all; he is also a skilled cardiologist. Despite possessing status, looks, fame, intelligence, and wealth, he remains indifferent to the allure of a lavish lifestyle. The world of fame only brings him pain, though he does not complain, having nothing to lament. People perceive him as having a disorder due to his limited interactions. What transpires when the vivacious Falak encounters the stoic Shaddad? Can she break through his emotional barriers, or will she be overwhelmed? Will she get a glimpse of his true self, or will she remain lost in the darkness? Will her unconventional love for him deepen, or will it forever remain brash? No plagiarizing of this book! Aishatu.
With Love, Zayn✅ by Ferdeausee_
Ferdeausee_
  • WpView
    Reads 53,003
  • WpVote
    Votes 7,873
  • WpPart
    Parts 28
Copyright 2021© All Rights Reserved. ・ Book Two in the Letters Series・ Zayn's entire life revolved around his sister, Kulsum. She was his rock, his guiding light. Now, with her gone, a void engulfs him, leaving a part of him missing. Yet, there is one thing that prevents him from moving forward-a solemn promise. A promise he made to Kulsum on her deathbed. A promise that compels him to delve into the depths of his own existence, unearthing secrets he'd rather keep buried. A promise that will strain relationships and cause pain to those involved. Nevertheless, it is a promise he is determined to honor, regardless of the consequences. ~*~ By Ferdeausee_
Uncle Oliver by Love_WDW
Love_WDW
  • WpView
    Reads 349,908
  • WpVote
    Votes 1,818
  • WpPart
    Parts 15
Kaine Rayuwata😭❤❤ Complete by Najaatu_naira
Najaatu_naira
  • WpView
    Reads 106,000
  • WpVote
    Votes 7,500
  • WpPart
    Parts 50
labarin na 'kunshe da Yaudara, Kiyayya, Soyayya, Tausayi, rikon Amana, Nishadi, Rudani, Juriya, Kaddara, Son abun duniya,......... A takaice! littafin na kulle da sako dan nishadantar, wa'azantar da mai karatu. In Summary........ Saifullahi (Saif) yarone, dangatan dangi, uwa uba harda sauran dangi, babu abunda yataba naima ya rasa, Saif nada ilimin arabic da boko, ladabi da biyayya dan gidan hutu da tarin dukiya saidai yanada Mahaifi Alhaji Sadiq (daddy), mai murdaddiyar ra'ayi, dan jari hujja, bin Bokaye kamar abin adone gun Daddy,...... mahaifiyar Saif Hajiya Salma(mommy), macace maison ra'ayin mijinta saidai Mommy bata yarda ta biyemai gun bokaye ba ....... shin ko Daddy da Mommy zasu amince da bukatar Saif a soyyaya!???? **************** Zinaru yarinya ce kekkyawa yar Sarkin Garin Rano, kaddara da kiyayya sukasa tagano ita yar tsintuwace ba yar Sarki ba, hakan yasa tazo kasar Nigeria domin naiman iyayenta..... shin ko zata gansu raye? ko amace????????
DARE DUBU by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 40,311
  • WpVote
    Votes 2,432
  • WpPart
    Parts 61
Kaddara! Mece ce ita? Yaya rayuwar yarinya mai karancin shekaru za ta kasance a lokacin da ta tsinci kanta cikin mummunar kaddara, irin kaddarar da ba ta da magani? Shin dukkanin mutane ne ke jingine mafarkai da burikansu, su sadaukar da duk wani farincikinsu domin aminnansu? Ba matsalarta ce kadai ta dauka matsala ba, har matsalar aminiyarta ta mayar da ita tata, yayin da ta ci alwashin daukar fansa , ta ajiye burinta a gefe. Ku shigo cikin labarin DARE DUBU, na muku alkawarin ba za ku yi nadamar bibiyarsa ba.
Sarkakiya by Bintabusaddiq
Bintabusaddiq
  • WpView
    Reads 70,435
  • WpVote
    Votes 2,102
  • WpPart
    Parts 111
Labarin tsantsar soyayya me cike da sarkakiya ce ta kullu a tsakanin su. Ummulkhair ta zamo Allura cikin ruwa wanda me rabo ne ze dauka. Shin wa zata zaba a cikin su? Boyayyen masoyi Abdulkareem wanda yayi dakon soyayyar ta na tsahon lokaci ko kuma mahaukacin masoyi umar da yake son yi mata fin karfi?
YAR ZAMAN WANKA KWANA ARBA'IN by MAMANAFRAH12
MAMANAFRAH12
  • WpView
    Reads 4,801
  • WpVote
    Votes 104
  • WpPart
    Parts 10
Labari ne na barkwanci a kan wata tsohuwa da ke zuwa zaman wanka gidan jikarta
 AFRA  by Smiling_Bay
Smiling_Bay
  • WpView
    Reads 86,355
  • WpVote
    Votes 8,103
  • WpPart
    Parts 57
Murmushi tayi mishi wanda ya tafi da imanin sa yayin da ta juya kallonta ga duɓɓin mutanen wajen. Dogayen yatsunta biyu wanda suka sha jan lalle ta buga akan speakern dan ta ga ko yana aiki. Illai kuwa sai ta ji ƙaran bugun da tayi. Murmushi ta ƙara sakar wa mutanen da duk ita suke kallo, da mamaki a idanuwansu, kafin ta buɗe baki tafara magana kamar haka. " Assalamu alaikum " sai ta ɗan dakata kaɗan don su amsa mata, ba laifi wasu sun amsa mata wasu kuma sunyi ƙum da bakin su. " dama na zo ne don na nuna farinciki na game da taya abokin mu, kaninmu da yayen mu Salim murna " tace yayin da take kallon angon wanda tun tahowarta stage yake warwara ido kamar baƙin munafuki, gashi yanda zufa yake ta keto masa, zaka zata ba ac a wajen. Kau da idanunshi yayi kafin su hadu da nata. " amma kuma abin da ya sosa min rai game da wannan abin shine ni nafi chanchanta da a kira in zo in bada tarihin wanan bawan Allah. " ta ƙara dan dakatawa yayin da ta runsunar da kanta kamar mai wani tunani, sai kuma ta k'ara daga kanta ta kalle mutanen da duk suke yi mata kallon mahaukaciya wadda batasan abin da take ba. Budar bakin ta ne sai tace. " duk da dai an kira abokin ango yayi nasa bayanin barin in ɗan baku tak'aitaccen nawa ". " amarya Salima " tace tana kallon amaryar da tace kwalliya a cikin doguwar riga kalar ja itama, sai dai na amaryar bai kai na wannan budurwar kyau da tsaruwa ba, dan inbaka san wacce amaryar ba sai kazata itace. Salima wacce tun da yarinyar tafara magana ta ke ta faman bankamata harara, taja wani ɗan tsaki game da sake sakarmata wani hararan. Afra , yarinyar da ta ke kan stage in ta murmusa kafin tace ." ina taya ki murnar auran munafukin namiji, azzalume wanda bai san darajar mutane ba, ina kuma ƙara tayaki murnar samun daƙiƙin na namiji wanda ban da wata shakka ƙarshen sa bazai yi kyau ba, kuma ki kasa kunan ki kiji mijinko mayaudari ne, me bin mata ne kuma zan iya rantse miki fasiƙi ne " Read and find out
HAKKIN UWA by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 5,268
  • WpVote
    Votes 294
  • WpPart
    Parts 13
Wannan labari ne mai tsananin ban tausayi da taba zuciya wanda kuma ya faru da gaske sai dai 'yan gyare-gyare wadanda ba za a rasa ba. Shin kun san girman hakki kuwa? Kun san girma da darajar da uwa take da shi? Kun san babbar tabewa ce ga mai murje darajar uwa? Kun san cewa hakkinta ba zai bar mutum ba? Ku biyo ni don ganin salon wannan labarin.
SANADI by hajjoabukur
hajjoabukur
  • WpView
    Reads 27,114
  • WpVote
    Votes 2,051
  • WpPart
    Parts 63
SANADI na Hajjo.Bara'ah Rayuwar Rahama cike take da taraɗaɗɗi, ta girma cikin wani bahagon gida wanda kullum tana cikin tsangwama da kyara gashi kuma ta ƙwallafa ranta akan buri guda ɗaya tal wanda take ganin idan har ta same shi toh tabbas tayi hannun riga da matsalolinta. Shin cikar burin nan nata na nufin karshen matsalolinta ko mafari??? Ku biyo ni cikin labarin SANADI domin jin yanda labarin Rahama zai ƙayatar. Wannan littafi mallakin Bara'atu Yahaya Garba (Hajjo) ne. Ƙirƙiraran labari ne wanda take zama ta tsara cikin fasaha da kuma basira.