bubblyteemah's Reading List
3 stories
FATU A BIRNI (Complete) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 75,753
  • WpVote
    Votes 2,363
  • WpPart
    Parts 18
"I promise you Mami, zan nemo miki ƴar'uwarki a duk inda take a faɗin ƙasar nan. SULTAN promises you that." Sultan ya shiga ya fita, har ya aikata abunda ba'a tsammani domin ya cika wannan alƙawari da ya ɗaukawar mahaifiyarshi, aka yi dace ya gano inda take. Wani abun takaici shine a maimakon ya samu ƴar'uwar Maminshi kamar yanda ya ci buri, sai ya haɗu da ƴarta kwalli ɗaya tak da ta haifa a duniya ta bari cikin ƙauyanci da kuma rashin wayewa. Baƙin cikinshi bai tsaya a nan ba, domin dattijon da yake riƙe da ita a take ya aura masa yarinyar ba tare da ya iya kaucewa wannan mummunan ƙaddaran ba. Ya tafi ya barta ba tare da ya sake waiwayarta ba, ya kuma tafi da wani kaso na zuciyarta ba tare da ya sani ba. Fatu (Fatima) ta ji haushi, sannan tana cikin baƙin cikin tafiyar da mijinta yayi ya barta. Tun tana tsumayinshi tana fatan ya dawo ya ɗauketa, har zuciyarta ta daskare da tsantsar tsanarshi na wofintar da ita da yayi, da kuma banzatar da igiyar aurensa dake kanta. Tayi alƙawarin ɗaukan fansa, ta kuma yi alƙawarin raba tsakaninsu ko da duniya zasu taru su hanata. Sai ta nemo shi a duk inda yake. Ta shiga cikin Birni nemansa, a nan kuma ƙaddara ya gifta tsakaninsu suka haɗu a lokaci da kuma yanayin da basu yi tsammani ba. Shi kuma ganin kyakkyawar baƙuwar fuska mai ɗauke da kamala, ya sashi faɗawa cikin sonta dumu-dumu ba tare da ya shiryawa hakan ba, kuma ba tare da ya gane cewa Matarsa ce ta Sunnah ba, Halal ɗinsa. Me zai faru idan Fatu ta haɗu da mutumin da ta ƙullata tsawon shekaru a yayin da shi kuma yake jinta a zuciyarsa tamkar ruhinsa? Me kuma zai faru Idan wasu sirrikan suka bayyana a lokacin da ba'a shirya musu ba? Fatu mace ce ɗaya mai hali mabanbanta; Fatu- Matar Sultan. Fatima- Budurwar Sultan.
Naseeb  by Halimat_Sansa
Halimat_Sansa
  • WpView
    Reads 81,721
  • WpVote
    Votes 3,933
  • WpPart
    Parts 34
Dive into the intriguing story of two strangers from northern Nigeria, united in an arranged marriage, with unique love stories and heartbreaks, they're unaware of the unseen forces guiding their lives. Tied by destiny, explore their journey through culture and religion. Join us as we unravel the mystery, questioning whether their marriage will flourish amidst the enigmatic dance of fate. This story is full of romance, friendship, fate and trust. #2 truthfulness out of 831 stories #20 arewa out of 837 stories #677 romancestories out of 15.5k stories #4 hausastory out of 330 stories #109 newbie out of 11.1k stories Published 2021 updated 2024 Available on amazon https://a.co/d/8N88R2P
Jadwa's Story  by favoursamuel_
favoursamuel_
  • WpView
    Reads 56,237
  • WpVote
    Votes 3,906
  • WpPart
    Parts 44
"We need to talk " he said and I nodded my head. "We both know this marriage was forced on us right?" He asked making me nod my head already afraid. "I just want you to know that in this marriage we're just going to be friends,I have a very deep past and I'm trying hard not to let it make me hurt you in anyway" he said lowering his gaze from me. "Try your possible best to stay away from me,but of course I'll do my duties as a husband and also do yours as a wife but don't think it'll lead to anything more than friends." He said and stood up and as he reached the door he stopped as if he just remembered something . "LASTLY STAY THE FUCK AWAY FROM ME!!" He shouted before banging the door leaving me in shock.