princessramlat's Reading List
35 stories
TASNEEM by Amrahribadu
Amrahribadu
  • WpView
    Reads 25,056
  • WpVote
    Votes 2,551
  • WpPart
    Parts 27
A story of a fulani girl from a wealthy family in Abuja, was married off at 16 and has to face the trials that comes with it. How will she react when she hears about her dad's decision? Enjoy reading the story of tasneem and mubarak in 'TASNEEM' join them in their journey in overcoming the shadows of his pasts and finally finding love and happiness. Amrah Ribadu I.G @Fulaniamrah
WASIYAR AURE😭❤❤complete by Najaatu_naira
Najaatu_naira
  • WpView
    Reads 55,395
  • WpVote
    Votes 9,146
  • WpPart
    Parts 55
Atsorace yakira sunanta tana kwance kan kafadarsa ya'dago fuskarta idonta arufe 'kib, Nandanan yadaburce yakwantar da'ita flat yafada kitchen dagudu yadebo ruwa yawatsa mata shiru babu labari. Afirgice jiki narawa yasa waya yakira Dr Usaini abokinsa yagayamai duk halin da yake ciki, "Dakata kanatsu ingaya maka taimakon dazaka bata kan nazo", Hamza nashare hawaye yace "toh inajinka dan Allah gayamin ko numfashi batayi" "Okay compressing zakai mata sau talatin da biyu inbata farfadoba saika bata Mouth to Mouth respiration kanatsu kaimata dakyau dan Allah" "Toh saikazo", Hamza yafada yakashe wayar", Compressing yafara mata harya wuce 'ka'ida, ganin basauki sai Allah yadawo yarike haccinta yasa bakinsa cikin nata yahura, Agurguje yadago kai yana sharta zuba yakalleta ba labari, jiki narawa yakallah sama yatattaro duk wani nutsuwa yacire 'dar yarintsa ido yamaida lips dinshi yakafa kan nata yahurawa cikin kwarewa, 'Dago kan dazai yaduba yaga idonsa kwar cikin nata, Kasa magana yayi dan murna yarungumeta dasauri yana maida ajiyar zuciya yakira sunanta cikin muryar da batai tsammaniba, wani irin sexy voice maidadin saurare taji yace "Ushna", Yadda yayi maganar yasa takasa amsawa, tayi shiru tana 'ko'karin tantance duniyar da take, shin mafarkine ko wani irin al'amarine data kasa fahimta sai saurare?, "I was very scared! i thought i'll lose u too, banso nazam sanadin mutuwarki kamar yarda nayi na yarki Ushna, dan Allah kiyi hakuri sharrin shaidanne", Zata yun'kura tatashi taji anyi gyaran murya akansu, sanadin dayasa Hamza yai firgigi ya murguna atsorace kamar mara gaskiya yajuyo.
NAJWA Complete ✔ by MSIndabawa
MSIndabawa
  • WpView
    Reads 84,205
  • WpVote
    Votes 4,988
  • WpPart
    Parts 81
Najib yaron littafin bai dda buri da aaddu'a sai ta Allah yaya bashi mace ta gari mai ilimi Sumaiyya Yarinya ce yar karya wacce ba abinda ta iya sai kazanta ga kawayen banza Najwa yarinya ce mai hankali nutuswa ilimi ga kyau, Allah ya bata ilimi, Sumaiyya da Najwa yan uwa ne dan Najwa kamar uwace ga Sumaiyya. Najib ya kara haduwa da Najwa a lokacin daa aka tsaaida shi a titi dan bada hannu, wanda daga lokacin yake fara so ta ya neme ta bai banta ga har da ciwon son tta. Ashe Najwa yar Kanin Abban sa ce wanda suke yar wa dda kani. Shin ya kuke gagani da aure tsakanin Najwa da Najib saboda alakar su da Sumaiyya sannan kuma yan uwan Maman Najwa zasu yadda da aure. Ya zama kuke tunanin zai kasance duk mu a hahadu a cikin Najwa anan zamu samo amsoshin mu.
HIBBATULLAH RETURN (on hold) by Hafnancy01
Hafnancy01
  • WpView
    Reads 3,515
  • WpVote
    Votes 148
  • WpPart
    Parts 6
cigaban littafin HIBBATULLAH (K'YAUTA DAGA ALLAH)
HIBBATULLAH  by Hafnancy
Hafnancy
  • WpView
    Reads 47,060
  • WpVote
    Votes 2,168
  • WpPart
    Parts 39
Iniquity,empathy,humiliation & hot love
My Husband's Twin ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 209,529
  • WpVote
    Votes 18,702
  • WpPart
    Parts 27
Ducking away, she ran out of Hajia's living room with a loving smile on her lips. She banged her head on a broad chest that gave her a souvenir of a scent, just as juicy as her husband's. She knew he was the one, her Twin kept to his words. Not looking up to his face, she wrapped her hands around his waist and nuzzled her face deep into his chest, chuckling. "I missed you so much, Hassan. I was just moving in that kitchen fah, but your thoughts were a second away from making me crazy!" She lifted up her legs and planted a smooch on his left cheek. Roughly, she was peeled off his chest and a certain longing of his warmth seeped within her. That was bad. What happened to him? He left looking all loving, had she done something wrong? She looked into his eye level, lifting her face completely because of their height different. This is her husband, but why the hard face and the frown? Is this a frank? He didn't missed her? Or was he pulling her legs? Nadia's thoughts were put into a halt when he opened his mouth, he sounded exactly as her husband would, just the words differed. "I'm Hussain!" It was her husband's twin! Not even a single mark was there on their faces to help her differ between the cheerful Hassan and a grumpy Hussain. She felt her limbs gone weak as he walked past her. • What would happen when Nadia keeps mistaking her husband for her Husband's twin? I'm loving this much! I'm sure you would too!
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 73,123
  • WpVote
    Votes 3,127
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
MIJINA NE! ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 107,823
  • WpVote
    Votes 6,664
  • WpPart
    Parts 27
Ashe dama ana mutuwa a dawo? Ashe dama in mutum ya mutu, aka binne shi a kasa zaka iya ganinshi a rayuwarka? Kodai idonta ke mata gizo? Ko kuwa ta haukace ne? Aa, kila kuma kuncin da rayuwarta take ciki shine take ganin mutanen daya kamata ace tana tare dasu? Amma tabbas mijinta ne, shine. Ta tabbata shi din ne. Ga murmushin shi nan, dariyar shi, yanayin yadda yake tafiya. Wallahi shine! Shin mijin nata ne ko kuwa? Da gaske shi din take gani ko kuwa? Amma ba'a mutuwa a dawo. Saidai a yanayin yanda rayuwarta take juyata, takan iya cewa ita a nata fannin rayuwar, kila mutum yakan mutu sai ya dawo. Mijinta ne, kome zasuce bazata taba yarda dasu ba. Aisha Malumfashi.
LOVE, BATOUL by chiickadeee
chiickadeee
  • WpView
    Reads 9,651
  • WpVote
    Votes 817
  • WpPart
    Parts 28
A MUSLIM LOVE STORY In the midst of chaos and uncertainty, Batoul, a dedicated Intern doctor, and Bashir, a courageous soldier, find themselves drawn together by an undeniable connection. As they navigate the challenges of their respective worlds, their love story unfolds with all its twists and turns. Batoul's compassion and Bashir's unwavering devotion create a bond that transcends the boundaries of duty and brings healing to their wounded hearts. Join doctor Batoul and Major Bashir on their journey of sacrifice, resilience, and the power of love.
RAWANIN TSIYA | ✔ by fadeelarh1
fadeelarh1
  • WpView
    Reads 99,528
  • WpVote
    Votes 8,544
  • WpPart
    Parts 47
Halinta na girman kai, rashin kunya da wulaqanci su suka sanya ya tsane ta.. baya qaunar ya bude idanuwa ya gan ta a gaban shi... she disgusts him!! the feeling is mutual domin kuwa ita ma ta tsane shi.. ta tsane shi tun ranar da ta fara ganin shi... ta tsane shi saboda tunda ya shigo rayuwarta ya hana mata jin dadi kamar yadda ta saba..!!