haphsurh's Reading List
8 stories
AUREN FARI.... by meenaslimzy
meenaslimzy
  • WpView
    Reads 40,469
  • WpVote
    Votes 2,892
  • WpPart
    Parts 40
wayace miki ana bawa namiji dama?babu abinda yake canja namiji sai ikon allah idan kince zaki iya canja Abdallah to kin yaudari kanki mazaasu hali irin na Abdallah wadanda basu da lokacin matansu saina aikinsu daban suke basa taba canjawa don haka ki saki jikinki a matsayina na yar uwarki aminiyarki inada hanyar da zakibi kisamu farin ciki ba dole saida soyayyar abdallah ba domin idan kikace zaki koyi tarairayar miji tou kin sa kanki a hanyar wahala baa taba tarairayar miji...namiji baayi masa gwaninta.....SABON SALO MAI CIKE SA DARUSSA MAI DAUKE DA TSANTSAR CIN AMANA....MAI DAUKE DA SALO NA SOYAYYA
AURE NAKESO 💔💔💔💔💔 by maman-hanna
maman-hanna
  • WpView
    Reads 68,884
  • WpVote
    Votes 3,207
  • WpPart
    Parts 60
Matasa ne mata uku, masu kudi, masu kyau, komai sukeso na duniya Allah ya basu but they are looking for true love, let's see how it gonna roles💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞shin zasu samu koya?
YARINYAR CE TAYI MIN FYADE by miss_untichlobanty
miss_untichlobanty
  • WpView
    Reads 188,233
  • WpVote
    Votes 10,522
  • WpPart
    Parts 40
WANNAN LABARI NE DA WASU BANGARE YA FARU A GASKE. BAN CANJA SHEKARUN YARINYAR BA KO ALAKA BA,AMMA NA CANJA SUNA, SANNAN BABU SUNAN GARI DA KUMA ANGUWA. LUBABATU YARINYACE YAR SHEKARU 5-6 KACAL WADDA TA FARA DA TABA MA BABBAN SAURAYI DAN SHEKARU 27 JIKI KAMAR DA WASA ABU YA GIRMAMA. SHIN WAI ME ZAI FARU NE? KO ALJANU NE DA YARINYAR? BUKATAR DA NAMIJI A SHEKARU BIYAR BA ABINDA MUKA SABA JI BANE. SAIDE AYI AIKIN KARFA KARFA TOH FA ANAN ITACE TAYI. KU BIYONI A WANNAN GAJERAN LABARI DAN JIN YADDA ABIN YA FARU. KASO TAMANIN 80% Ba GASKIYA BANE TAKUCE KARAMARSU BABBARSU WATO MISS UNTICHLOBANTY 💕 ASHA KARATU LAFIYA........ SAURAN LITTAFI NA: 1. YARINYAR CE TAYI MIN FYADE 2. YA JI TA MATA 3. MR. ROMANTIC AND I 4. MY LITTLE BRIDE
A SOYAYYAR MU by hijjartAbdoul
hijjartAbdoul
  • WpView
    Reads 19,341
  • WpVote
    Votes 302
  • WpPart
    Parts 51
Be tashi ya ga mace a gidan su ba, rayuwar su gaba ɗayan babu mata idan kaga mace a gidan to auro ga akayi har shiyasa mutanen unguwa suke musu laƙabi da gidan GIDAN MAZA, yayin da gidan ya kasance babu wani ɓacin rai acikin sa ya kasance kullum cikin farin ciki suke muddin ba mutuwa akayi ba bazaka taɓa ganin su cikin alhini ba. kwatsam ƙaddara ta sauya musu gidan su da suke alfahari da shi gidan da suke ganin sa tamkar haske a gare su ya dawo babu komai a cikin sa sai duhu. Shin wacce ƙaddara ce wannan ? acan, labarin yana ƙunshe da abubuwa masa tarin yawa ciki kuwa yarda tausayi, sadaukarwa, fasaha wani abun sai an shiga ciki za'a gani.
❣️QALBINA ❣️ (KECE ZAKI FIDDA NI)  by Aysha_sona
Aysha_sona
  • WpView
    Reads 227,710
  • WpVote
    Votes 9,579
  • WpPart
    Parts 112
Hassan Sooraj Marafa yana da'ya daga cikin hamshakan masu kud'in Lagos. One of the seven billionaire elites dake ruling garin Lagos. Sune ake kira da Asiwaju's of Lagos. Babu wanda ya isa yaja dasu. "Kinfi karfin million d'ari Hibba, ki zauna kiyi nazari akai. Million d'ari, shekara biyar, and your brother is free. It's a contract." Waenan sune kalaman da kyakyawan billionaire Hassan Sooraj ya ra'da mun a kunne. Mutumin dake sa zuciyata hargitsi a duk sanda na daura idanuna akansa. Ina so na kalli cikin kwayar idanunsa nace masa a'a amma taya zan fara? kanina yaci masa bashin naira million da'ya da'ya har d'ari. Bashin dana san har duniya ta na'de bazamu ta'ba iya biya ba saboda mu talakawa ne gaba da baya, ina zamu samu waenan makudan kudi mu biyashi? Abunda yafi daure mun kai yafi bani takaici shine yanda zuciyata kulum take dalmiya cikin kogin sonsa, mutumin da bai daukeni a bakin komai ba sai abar wasarsa. Sunana Hibba Abdullahi, shekarata ashirin da biyu a duniya, ni yar Biu ce, Babur gaba da bayanta, banida kowa banida komai sai kanina, gatanmun shine Allah. Shi kadaine zai iya fiddani daga tarkon wanan kyakyawan attajirin, mai dara daran idanu masu mugun firgitar mun da zuciya. Wanan shine labarin mu.
Rahma  by thebluewriter246
thebluewriter246
  • WpView
    Reads 94,883
  • WpVote
    Votes 6,987
  • WpPart
    Parts 38
Bilal & Rahma "Well let's say you don't fall in love with me or even like me in like let's say in a year ? " Bilal gripped the steering wheel as he made a turn , he was nervous again " if I decide to let you go to make you happy will that be alright ? He continued and swallowed He waited for her answer as he glanced at her ,he couldn't see her face very well because of the dark after what felt like forever she replied with " I don't know " *********** Read about rahama a young mischievous girl with a heart of gold , her dream is to become a lawyer and fulfill her fathers dream but what happens when she is married off before she completes her studies ? , will she be able to complete her studies?, What happens when her husband start to fall in love with her ? Rahama or Rahma Note this is a very happy book !
Sincerely, Aishatu✅ by Ferdeausee_
Ferdeausee_
  • WpView
    Reads 234,259
  • WpVote
    Votes 26,004
  • WpPart
    Parts 54
Copyright © 2022. All Rights Reserved. Aisha Nasir doesn't want much in life. She has loving parents, a dream job, and the most supportive--yet overly dramatic best friend. Not to mention, family members that do not understand the concept of minding their business. At work, she's the perfect doctor. At home, she's the adoptive child her extended family detest. And in the middle of the night, she's trapped in nightmares from her past which she can't seem to escape. When they recieve a VIP guest at work, she fully intends to stay clear of his path. That seemed to backfire when a certain man in the name of Dr. Aslam Muhammad choose to appear in her life that very moment. By Ferdeausee_
THE STAR..MY CHOICE by Blueywriter
Blueywriter
  • WpView
    Reads 8,981
  • WpVote
    Votes 593
  • WpPart
    Parts 58
Ayzar hisham Alee a man who doesn't believe in love again was ordered to marry an ordinary girl. Najma khaleel a lady with good values. She is loving and caring her family are her top priority. What happens when she is destined to marry someone as cold hearted as ayzar? Would najma adapt to the new twist in her life? Would Ayzar give love another chance. Follow us to see the twists and thorns in this bizzare relationship