Nana_Sakina's Reading List
23 stories
IN TWENTY ONE DAYS  by aishatu_xx
IN TWENTY ONE DAYS
aishatu_xx
  • Reads 189,298
  • Votes 33,383
  • Parts 76
Copyright© 2020. All rights reserved. The morning rays rose above the horizon. Sunlight streamed her bedroom through the gaps of the curtain lightening up the room with warm glow. She rolled over and gazed out the window overlooking the shines over the other buildings. The new rays brought a new day, the day she will get her husband back. The sun slowly began to slide from the sky, pulling the blue canopy on its fall and slowly creeping behind was an ominous black shroud. The sun was beginning to set, casting subtle hues of dusk across the sky and she still is thinking of ways to have him back in her arms. Will she ever be able to do so or will the new wife coming to their home have him all to herself? No, she is ready to fight and take in the arctic cold chilling her bones. In just Twenty One Days, she won't be able to have her husband all to herself but she is ready to fight for the love she has destroyed with her bare hands and she will do that In Twenty One Days. No plagiarizing of this book! Aishatu.
The secret babies  by symplyayisha99
The secret babies
symplyayisha99
  • Reads 3,984,946
  • Votes 47,501
  • Parts 5
Abigail Delaney, the youngest female servant of the Williams household came with the intention to work for a period of time in order to save up enough money to pay for her mother's surgery. Unintentionally, she fell in love with the only son and heir to the Williams empire, Liam Williams. It took just one night to lose her virginity to him. And later discovering she was pregnant, she decided to leave and never return. Hopefully, Liam will never find out that she left with his heir. No 1 in chick lit 19/01/2018 14/02/2018. 19/02/2018. 18/03/2018 Completed 11/11/2017 1 in short story 11/05/2018
DUKKAN TSANANI  by Jeeddahtou
DUKKAN TSANANI
Jeeddahtou
  • Reads 118,100
  • Votes 9,592
  • Parts 71
Yunwa da ƙishirwar da suka addabe ni ne suka sanya ni kasa bacci ina yi ina farkawa sbd yunwa ta riga da tayi min illah, haka ma innata baccin kawai take yi amma na fahimci ita ma tana jin irin radadin da nake ji, don na lura sosai tunda ta kwanta take juyi. Agogon da ke manne a dakin mu na duba ƙarfe goma dai-dai na dare, har na share na hakura saboda na san matukar na fito diban abinci xan iya samun matsala da innah salamatu, har na hakura naji abin ba mai yiwuwa bane matuƙar muka wayi gari a haka zamu iya samun matsala. daurewa nayi na tashi na don samo mana abinda zamu kai bakin salati, ko da kuwa hakan zai yi sanadiyyar korar mu daga gidan gaba daya. A hankali na lallabo na fito daga dakin innata saboda bana so ita kanta tasan zan fita, indai ta sani sai ta dakatar da ni saboda bata son abinda zai bata mata rai. Kasancewar innata mace ce mai saukin kai bata fiye son abinda zai kawo tashin hankali ba, wannan dalilin ya sanya aka mayar da ita bora saboda hakuri da kawar da kai irin nata. Inna salamatu da yayanta su suke juya gidan duk a abinda suke so shi ake yi. Bakin murhu na nufa a hankali na bude tukunya, tuwo miyar kuka na gani, ba karamin dad'i naji ba saboda rabon da na sanya wani abu a bakina tun abincin safe. tsugunnawa nayi tare da yin bismillah na fara cin tuwon, kafin kace me tuni naci rabinsa, daga nesa na hango ana haskani da fitila a raxane na mike tare da boye hannuna a bayana, sai da ta karaso daf da ni sannan na ga ashe innah salamatu ce, wani kallo ta sakar min wanda ya sanya jikina rawar ɗari, kafin tace min wani abu tuni hawaye sun cika idona, don na san na taro kwai tara tsinana, na janyo wa kaina da innata masifar da Allah ne ya san ƙarshen ta, tsungunawa nayi tare da rokonta ta yafe min
Namijin Zaki 🦁  by mrs_naseer
Namijin Zaki 🦁
mrs_naseer
  • Reads 27,572
  • Votes 2,471
  • Parts 41
Soyayya tsakanin Handsome super strong guy da Meeno.. ki biyo ni dan jin labarin Namijin Zaki
Ramin K'arya by Shatou_muhd
Ramin K'arya
Shatou_muhd
  • Reads 8,583
  • Votes 721
  • Parts 26
Yana hawaye kamar wanda aka aiko ma sak'on mutuwa, da kyar ya samu yace "Kinci amanar aure Safeena, kin bani mamaki ki..." bai k'arisa ba kawai ya fad'i k'asa rigijib. "Innalillahi wa inna Ilahir rajiun" shine k'adai abinda take fadi. Safeena yarinya ce da ta fito daga gidan tarbiya. Kyawawan halayen da take nuna wa a gidansu ne yasa iyayenta yarda da ita d'ari bisa d'ari wanda shi din ya zamto babban kurkure a inda daga karshe ta watsa masu k'asa a ido. *Bazaku gane asalin labari ba har sai kun shiga karanta shi ka'in da na'in.. Ku biyo ni danjin asalin labari dan zaku k'aru dashi kuma ku koyi darussa*
FADIME by lamtana
FADIME
lamtana
  • Reads 16,438
  • Votes 707
  • Parts 16
FADIME "Wannan fa da kai na na jarrabata na ga aikinta, ka ga da fatar bakar kyanwar da bata bude ido ba aka yi rufin farko, sa'annan aka sake nad'eta da fatar d'an tayin cikin tunkiya, sa'ananan aka nad'eta da fatar bakin kumurci, sa'annan aka kewaye ta da bakin sa'ki. Da gaske har bango ta na ratsewa, dan kuwa na gwada ratsewar kuma na ratsen. Dan haka zan kar6i makaman, amman dole ka karamin cikon Million guda namu na Nijeriya. Game da bayi kuwa, akwai Fadima matar Mamuda, sheranjiyan nan ta fita takaba, sai ka siyeta ka hada da sauran ku tafi." "La la ba na son farar mace."
RAYUWAR MARYAMU by hsady85
RAYUWAR MARYAMU
hsady85
  • Reads 15,887
  • Votes 530
  • Parts 3
Rayuwar maryamu labarine kagegge Wanda yakunshi abun tausayi,alajabi dakuma nishadantarwa kubiyumu kusha labari!!!
DIARY OF A PSYCHOPATH    by blueberry_55
DIARY OF A PSYCHOPATH
blueberry_55
  • Reads 177,137
  • Votes 3,641
  • Parts 7
Aneesa Ibrahim is an over confident girl who is ambitious, after graduating from studying psychology she thought her dream was going to finally come true by opening her own medical establishment, when her dad decides to marry her off crashing her dream. Abdulrazaq Sambo is a guy who's had little to no emotions at all, he didn't feel love, grief, happiness or sadness in other words he's a PSYCHOPATH.. So what happens when this two cross each other's path? Read to find out......
ASMAUL~HUSNA by Miss_Hafsy
ASMAUL~HUSNA
Miss_Hafsy
  • Reads 36,677
  • Votes 1,287
  • Parts 19
#5 in general fiction 15/oct/2017 # 3 in destiny 6 sept 2018 Labari ne akan wata nutsatsiyar budurwa me ilim da tarbiya me suna Asmaul Husnah wadda ta tsinci kanta da auran wani takadirin matashi mara tarbiya wanda ya maida shashaye da sauran mugayen dab'iu halayensa, iyayensu sun hada auren ne dan a zatansu zata zamo Silar shiryuwarsa sai dai kash.......
The misplaced love: Hausa love story  by Ummusaada
The misplaced love: Hausa love story
Ummusaada
  • Reads 141,181
  • Votes 12,372
  • Parts 27
This is a story of a girl named Anisa. She is a Hausa Muslim girl from the northern part of Nigeria, Katsina. Her father has two wives and her mother turned out to be the second wife. She is the only one her mother gave birth to, she has 5 siblings from her stepmom. She had to face a lot of challenges in her life because of what destiny chose for her. She will end up with a man she never dreamed of marrying but turned out to be the one she loves more than her life. This book is a work of fiction. Whoever happens to be in the same condition to this story, then it happens to be a coincidence. I'm not trying to imitate anyone. Casts: Alh Muhammad Ilyas_______ Anisa'a father(Baba) Alh Ahmad________Abba's father (Baba) Haj Hajara_________Anisa's stepmom(Umma) Haj Zara___________Anisa's mother(Mama) Alh Umar___________Ibrahim's father(Baffa) Haj Hauwa__________Ibrahim's mother (Inna) Haj Maryam__________Abba's mother(Maama) Muhammad__________Abba Ibrahim___________Ibrahim Asma'u___________Anisa Amina__________Afra Firdausi_________Ayra Aisha___________Aisha Abdul__________Abdul Aliya___________Aliya Fatima_________Amira Kulsoom________Kuskus Happy reading #projectnigeriaUC2017