OummuSultan23
- Reads 1,758
- Votes 156
- Parts 31
"Wannan auren tamkar wani karin nauyi ne a kaina bayan tarin nauyikkan dake kaina da suka girmi tunaninki
Babu wani gurbi a zuciyata daya rage da zan iya sanya ki a ciki, mutanen dake rayuwata yanxu sun isheni rayuwa har abada
Kada ki saka tsammani kasancewar wannan auren kamar kowane aure
Zan sawwake miki da zarar nagama aiki na danakeyi a nan, I have more important things to take care of Cameelah"
In a world where love and loyalty are tested by fate, each of them fights for what they cherish most-some for justice, some for redemption, and others for a love that defies all odds. But in the end, will love conquer vengeance, or will the scars of the past write their destinies?"