Radient_shat's Reading List
10 stories
ABINDA AKE GUDU (Completed) by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 343,445
  • WpVote
    Votes 21,179
  • WpPart
    Parts 61
Labarin Asmau....labarin ABINDA AKE GUDU.
RAYUWA DA GIƁI by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 264,379
  • WpVote
    Votes 10,705
  • WpPart
    Parts 41
Rashi ba shi kaɗai yake samar da giɓi a rayuwa ba. Wani yana doron ƙasa amma dalilai kan sa wanzuwarsa ta kasa amfanar da makusantansa. Me zai faru da rayuwar ƴaƴan da su ka zaɓi zama da giɓi a gurbin da mai cike shi yake da rai da lafiya? RAYUWA DA GIƁI...
Janan  by sofieymama
sofieymama
  • WpView
    Reads 4,290
  • WpVote
    Votes 254
  • WpPart
    Parts 38
Maryam janan abuja wildest socialite and untouchable daughter of a powerful politician Ali Uba saraki. Parties, drugs, scandals, that's her life until one reckless night turns her face to face with AIR VICE MARSHAL ADNAN ZUBAIR a man known for his displine not his mercy She's fire he's order, together they could burn the whole city.
YAR GIDAN MODIBBO by neera_naseer
neera_naseer
  • WpView
    Reads 399,443
  • WpVote
    Votes 19,889
  • WpPart
    Parts 90
STARTED FEBRUARY 27TH 2020 FINISHED NOVEMBER 27TH 2020 EDITING IN PROGRESS #2 solider as of 27th November 2020 #7 Islam as of 27th November 2020 #2 Hausa as of 7th February 20201 This story follows the life's of two different people with different personalities,morals and values. It's all about love trust and honesty. Nafisa is a Fulani girl who comes from a very large family with many uncles aunts and lots of cousins. She finds herself in a marriage with a man she hardly knows. Only met him a couple of times in her life which was during her cousin's wedding whom is also her BFF. Although she didn't love he she didn't hate him either she didn't see the question coming her great uncle sits her down to as her if she accepts the marriage with a second thought she agrees. Which brings us back to Umar (jay) he is what every girl love the ladies man what many men want to be. He broke the great record of the Nigerian army by being the first Field Marshall in the history of Nigerian army. At the age of thirty two he still remains a bachelor single and hasn't been in a relationship before his belief is that when it's time he will find the one for him meant to be his. Some say he is arrogant,too full of him self. Follow me to find out of he really is like that. Please all the media you will find in this book does not belong to me credit goes to their respective owners. This is a hausa stroy written in hausa language but some parts are in English please do give this a try.
IMTIHAL (COMPLETED) . by Nafeesat_Anka1
Nafeesat_Anka1
  • WpView
    Reads 154,285
  • WpVote
    Votes 8,277
  • WpPart
    Parts 40
Labarin wata yarinya ne data had'u da jarabawan rayuwa, soyayya me had'e da sarkakiya, da tarin rikici, kada Ku bari a baku labari 💖😍
ZAN SOKA A HAKA by queenbk2020
queenbk2020
  • WpView
    Reads 460,417
  • WpVote
    Votes 25,188
  • WpPart
    Parts 95
#5 tausayi June 2020. #3 tausayi 20 June 2020. #1 munafurci #8 hausa novel. #2 tear drop june 2021.
KUNDIN QADDARATA by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 1,601,375
  • WpVote
    Votes 121,209
  • WpPart
    Parts 112
Kalmar QADDARA kalma ce dake rataye bisa wuyan kowanne bawa,haka rayuwa ta gada,tafe take da QADDARORI kala kala,masu zaqi da akasin haka............. SUMAYYA na kallon yadda KUNDIN QADDARARTA ke ta bude mata shafi bayan shafi na TATA QADDARAR kowanne shafi kuma da irin nasa salon karatun da yake biya mata..... Shin wai sai ko yaushe KUNDIN ZAI QARE? sai yaushe zata kammala bitar QADDARORINTA? Kuyi nitso da linqaya cikin labarin don samun amsoshin kalolin qaddarar tata da kuma ranar yankewarsu 'Yar mutan HUGUMA kuma UWA GA MUHAMMADIYYA ke riqe da alqalamin jagorancin labarin..........
RAYUWA TA....(ƙaddara ta) by leemaMuhammad826
leemaMuhammad826
  • WpView
    Reads 7,506
  • WpVote
    Votes 211
  • WpPart
    Parts 65
RAYUWA DA ƘADDARA wasu kalmomi ne guda biyu masu sauƙin ambata a baki amma kuma,masu wuyar fahimta. Ko wane ɗan Adam da yanda ubangiji ya hallice shi,ya ƘADDARO yanda RAYUWAR shi zata kasance tun daga haihuwa har ya koma ga mahallicin shi. Mutane da dama na shan matuƙar wahala a RAYUWAR su saboda rashin amsan ƘADDARAR RAYUWA a yanda tazo masu wanda shi kan shi gaba ɗaya RAYUWAR ɗan adam ba'a bakin komi take ba amma ga wanda ya fahimta kenan. Yarda da ƘADDARA mai kyau ko akasin hakan na daga cikin rukunan imani. Saboda haka,a duk halin da bawa ya tsinci kan shi a duniyan nan ya rungumi ƘADDARAR RAYUWAR shi da hannu biyu cike da imani.
RAWANIN TSIYA | ✔ by fadeelarh1
fadeelarh1
  • WpView
    Reads 98,111
  • WpVote
    Votes 8,530
  • WpPart
    Parts 47
Halinta na girman kai, rashin kunya da wulaqanci su suka sanya ya tsane ta.. baya qaunar ya bude idanuwa ya gan ta a gaban shi... she disgusts him!! the feeling is mutual domin kuwa ita ma ta tsane shi.. ta tsane shi tun ranar da ta fara ganin shi... ta tsane shi saboda tunda ya shigo rayuwarta ya hana mata jin dadi kamar yadda ta saba..!!