Yasmeen751's Reading List
26 hikaye
INASON SUGAR MUMY  tarafından dangayetv
dangayetv
  • WpView
    OKUNANLAR 8,790
  • WpVote
    Oylar 17
  • WpPart
    Bölümler 8
gargadi gargadi narubuta litafinnane sabida Mata zallah bandakai namiji. labarin maigona da hajiya fati itadai hajiya fati macece Mai son kayan abincin kauye danhakanema tasa wata Yar aikinta hajjo takezuwa kauye tasamomata rama,kabewa,zogale,etc watara hajiya fati tanakwance tayi mafarkin tana shama hajjo Yar aikinta gindi kodagari yawaye batayi mamakin hakanba sabida tasancewa tana Sha,awar hajjo Amman kartarenata shiyasa bata kulata tofa yau takare Dan alhaji klyakai wata 9 bashi agari kumagashi Sha,awa tadameta tanson cindurin hajjo Amman tanatsoron kartarenata kawai yau hajiya batason zuwa gun aikitasamo dabara dazatasa hajjo tazo suci juna saitacebata da lfy hajjo intagama aikin abincin tazo tamata tausa hajjo tace to hajiya. itadai hajiya fati doguwar macece gatada nonuwa atsaye cirrr shekarunta 38 gata fara irin matan shuwannnane Kuma bagida daya take da yarantaba duk suna gun kakansu gatada duwawu mala mala intanatafiya harwani Babar Babar 60 70 sukeyi karnacikaku da suruetu hajjo mafa balefi shekaranta 19 tatara komi da komi gata gajeruwa gamanyan nonuwa da duwawu tagama aikinta tashigo tasami hajiya akwance bacima yadauketa karanbude kofannema yatasheta tace hajjo kingamakenan hajjo tace eh hajiya sannantace to Dan Allah kimun tausa nagaji gakuma Banda lfy Kamar anmini duka hajiya daga ita sai kamun kirji itakuwa hajjo doguwan rigana sai dogon wando legiis tazo tafarama hajiya tausa takafa tafara hajiya tanajin Dadi nonuwanta sukafara kunburi Kamar garin kwaki cankuma durinta yanata tsatsafa na ruwan Dadi hajiya tana jujuyawa itada hajjo tazata dadin matsane yasa takewannan juyin Ashe ita hajjiya manufarta da Anne Karkumanta Mata 09157497006 inkinason kawar harka ko aciki tawaya ko ashaki kikira wannan numbar tasama Koda hajiya tajuya takali sama saitace hajjo kizaunamun akan cikina dannamun kafadata hajjo batyi musuba tahau tazauna tanamata tausa can hajiya takamo hajjo ta rangadamata 😘 akumatu tacemat I love you hajjo kicini Mana hmm 07055848885
KAI MIN HALACCI..! ||PAID NOVEL✅ (COMPLETED) tarafından missxoxo00
missxoxo00
  • WpView
    OKUNANLAR 28,545
  • WpVote
    Oylar 771
  • WpPart
    Bölümler 16
Labarin cakwakiya dake tafe da tacacciyar kauna marar gauraye ta zukata hudu; SHAMSUDDEN DA ALIYA ga kuma SAHAL DA FA'IZAH... 💕Kowanne yana son masoyin dan uwan sa. Wai cakwakiya🤭shin ya ruguntsumin zai karkare???
+5 tane daha
SANADI tarafından hajjoabukur
hajjoabukur
  • WpView
    OKUNANLAR 27,730
  • WpVote
    Oylar 2,064
  • WpPart
    Bölümler 63
SANADI na Hajjo.Bara'ah Rayuwar Rahama cike take da taraɗaɗɗi, ta girma cikin wani bahagon gida wanda kullum tana cikin tsangwama da kyara gashi kuma ta ƙwallafa ranta akan buri guda ɗaya tal wanda take ganin idan har ta same shi toh tabbas tayi hannun riga da matsalolinta. Shin cikar burin nan nata na nufin karshen matsalolinta ko mafari??? Ku biyo ni cikin labarin SANADI domin jin yanda labarin Rahama zai ƙayatar. Wannan littafi mallakin Bara'atu Yahaya Garba (Hajjo) ne. Ƙirƙiraran labari ne wanda take zama ta tsara cikin fasaha da kuma basira.
KWARKWARAR SARKI MATAR YARIMA CE tarafından miss_untichlobanty
miss_untichlobanty
  • WpView
    OKUNANLAR 49,871
  • WpVote
    Oylar 5,598
  • WpPart
    Bölümler 56
ASSALAM ALAIKUM! NAGODE SOSAI DA KUKA DUBA WANNAN LABARI FATAN ZAKU ILMANTU .WANNAN SHINE LITTAFI NA NA 4. LABARIN NAN MAI SUNA "KWARKWARAR SARKI MATAR YARIMA CE" YARIMAN MA ME JIRAN GADO. TABBAS DA ANJI WANNAN ANSAN BA KARAMIN MAGANA BANE DAN KUWA SARKI YACE A KASHE YARIMA.. TA YAYA ZA'AYI UBA DA DA SU KASANCE DA MACE GUDA A LOKACI GUDA ? SHIN RASHIN SANI NE KO DE YARIMA NE YA CI AMANAR SARKI? KO DE SARKIN NE YACI AMANAN YARIMA? YA ABUN YAKE NE KUMA YA ZA'A FANJE? DAN KUWA DE WANNAN MATAR TANA DAUKE DA JUNA BIYU. NA SARKI NE KO NA YARIMA? DA NE KO JIKA KO KUWA KANI NE? SHIN ZA'A KASHE YARIMAN KO KUWA ZAI SHA DA KAFAR BAYA? WAI MA WACECE WANNAN YARINYA DA HAR TAKE HADA GURI HAKA BAIWA KO MAI YANCI? KU BIYO NI CIKIN WANNAN LABARI DAN JIN YADDA ABIN ZAI KASANCE. SAURAN LABARAI NA MASU ZAKI KAMAR ZUMA: 1. KURUCIYAR MINAL. 2.YARINYAR CE TAYI MIN FYADE . 3.YA JI TA MATA. 4. KWARKWARAR SARKI, MATAR YARIMA CE DAN ALLAH A TAIMAKA AYI FOLLOWING DINA 🥰!
MAHREEN tarafından SultyWrites22
SultyWrites22
  • WpView
    OKUNANLAR 787
  • WpVote
    Oylar 7
  • WpPart
    Bölümler 10
labarin MAHREEN labari ne na wata matashiya da aka kashe mata mahaifiyar ta da mahaifin ta tare da yayanta a Kan idon ta kuma qudiri cewa sai ta binciko Wanda ke da alhaki a kisan👇👇👇 *wani harsashin aka Kara harbowa saitin Maher dake kokarin sawa bindigar sa alburushi da wani irin gudu ta karasa gareshi tare da hankade shi da karfi yayinda ita kuma alburushin ya sauka saitin..........."
+6 tane daha
Dr Azeema tarafından xclusive_jazmien
xclusive_jazmien
  • WpView
    OKUNANLAR 63,403
  • WpVote
    Oylar 2,984
  • WpPart
    Bölümler 14
Yayi saurin sakinta "Azeema me muke shirin aikatawa ne? Wani hali muke neman jefa kan mu? Azeema yaushe muka iso wannan gabar a rayuwarmu?" Jikin Dr Azeema yayi sanyi ta zuba mai idanu "Azeema zamu jefa kanmu cikin halaka. Wannan abu da muke shirin yi ba dai dai bane ta ko wacce fuska." Yanzu kam kuka Dr Azeema take yi. Ta san gaskiya ya fada. Amma me yasa zuciyarta take jin haushi da kuma karuata shi? Me yasa zuciyarta take mai gurguwar fahimta? "Azeema ki aure ni!" Wannan furucin nashi ya sa duniyarta tsayawa cak! ** Ku biyo ni a Dr Azeema ku sha labari lol 😂😂😂
Masarautar Qamsus tarafından Smiling_Bay
Smiling_Bay
  • WpView
    OKUNANLAR 282
  • WpVote
    Oylar 9
  • WpPart
    Bölümler 9
Sarauta ce me dauke da izza da kamala ta mulki. Neman duniya yanda ya hadu da san zuciyar. Gidan sarauta ne yanda yake tattare da sarqaqiya. Made daya ce a duniyar soyayyar sa, wace kowa ya Santa a matsayin matarsa ( Gimbiya Sultana). Baya ga haka akwai wani ruhi da ya kasance ma fi haske a dunuyarsa, yards soyayyata take azabtar da ruhinsa, be jin cewa ko mulki da sha'anin gudanar da sarauta, yana wahalar da shi haka. Girman sunan ta a zuciyarshi ya kan sashi jin cewar komai tayi adone a gareta.
RAYUWA TA THE NOVEL tarafından SYESERM
SYESERM
  • WpView
    OKUNANLAR 2,426
  • WpVote
    Oylar 61
  • WpPart
    Bölümler 79
LABARIN 'YAN UWA GUDA UKU DA KOWANNE MAHAIFINSA KEDA DUKIYA, SUKAN SAMI DUK ABINDA SUKESO NAJIN DADIN RAYUWA SAIDAI KASH SUN HADU KAN SOYAYYAR WATA YARINYA GUDA DAYA SHIN YAYA ABIN ZAI KAYA?
ABLA ADNAN tarafından Chuchujay
Chuchujay
  • WpView
    OKUNANLAR 1,963
  • WpVote
    Oylar 45
  • WpPart
    Bölümler 10
Labari akan ABLA ADNAN yarinyar Mai bawa kanta sunan uba ,yarinya Mai hawa matakin da Babu wanda yayi tunanin zata kai a rayuwa saboda kawai tana matsayin Shegiya.
A Gidan Mami tarafından Miss_Leeymart
Miss_Leeymart
  • WpView
    OKUNANLAR 7,777
  • WpVote
    Oylar 146
  • WpPart
    Bölümler 25
Labari ne mai cikeda kalubalen da mahaifiya(mami)ta ke fuskanta bayan rasuwar uban yayanta!yadda zata shiga wani sabon rayuwa wanda bata taba tsammanin ganinta a ciki ba,maimakon ya'yanta su kwantar mata da hankali sai sukeyin tsabanin haka,har suke daura mata laifin talauchin su,bakaken maganganu,da hantarar ta,da wulakanci!Shin yayan da suka wulakanta mahaifiyarsu zasu ga daidai a rayuwarsu kuwa? Ya ya rayuwar jamal,Afaaf,muneera da Faruk zai kasance? Ku biyoni domin jin sauran labarin!