herphsy's Reading List
8 stories
AMAREN BANA by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 143,680
  • WpVote
    Votes 9,321
  • WpPart
    Parts 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 182,959
  • WpVote
    Votes 12,533
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
Bowled Over By The Broken by HopesPrayersNSmiles
HopesPrayersNSmiles
  • WpView
    Reads 1,717,107
  • WpVote
    Votes 137,388
  • WpPart
    Parts 58
No matter how close you are to them, there are certain things you just don't say. No matter how lonely you feel, there are certain people you just don't befriend. No matter how much you've fallen, there's always a guy you shouldn't give your heart to... Sadly for me, I learnt the last one only after I had gotten my heart broken. They say that you shouldn't look down upon anyone, or you will be put in their situation and made to experience the crisis. When I was fourteen, I had rolled my eyes at a girl who was sobbing histerically over a guy who liked her best friend. And I was probably paying the price for that now. However, I was trying my best to fit my feet in the shoes I had been given. I was trying and I was managing just fine. What I didn't need was a trouble maker who entered my life without permission. The guy who claimed to be bowled over by me, the one with a broken heart. Little did he know, I had entrusted myself to Al Malik, The Owner of me and my heart. And if he had to reach me, he had to do so by pleasing Allah. Which wasn't possible for a guy like him. Or so I thought.
Alkyabba by Miryamaah
Miryamaah
  • WpView
    Reads 1,113,822
  • WpVote
    Votes 7,790
  • WpPart
    Parts 4
He looked at me with so much adoration in his eyes that made my stomach do double flips and my heart just melted. "I will shield you from all the harm in this world. I will make sure everyone accepts the shade of your skin and your brunette hair. You will never ever feel like you don't belong here anymore. You deserve to be happy like every princess. And you will forever be happy. I promise you this. " The tears were swimming at the brim of my eyes gently cascaded down my face just as he finished his sentence. I trusted him. I knew he meant it. And for the first time in my life,I was glad I was married to this man.
Midnight Echoes (ONLY PREVIEW) by eeesh_
eeesh_
  • WpView
    Reads 239,683
  • WpVote
    Votes 7,224
  • WpPart
    Parts 14
#1 in Bokoharam 19/5/2021 #1 in Borno 7/12/2020 #1 in Abuja, 7/12/2020. #1 on Terrorism, 7 July, 2019. #1 in Arewa. 1st January, 2019. #2 in Fulani. 20th December, 2018. #2 in SPRITUAL. 26th November, 2018. #4 in ProjectNigeria. 15th November, 2018. #7 in Nigeria. 24th June, 2018. Azizah Yusuf is not your ordinary Arewa lady. At twenty-five and still unmarried, she has experienced more than one could ever endure in a life time -the brutalities of war, pain, grief, and heartbreak. Having fled from the war-ridden North-Eastern Nigeria, she and her parents are forced to start life from the scratch in one of the capital city's Area Councils. Despite how professional she appears to be, her past still hunts her and her only life goal is to live a peaceful life. Suraj Ahmad Suraj, an aristocratic medical doctor, has everything he has ever dreamt of. A good job, wealth, and a beautiful fiancée to show off. Though he has his own personal battles, he believes his life is quite perfect. This little perfection, however, was marred when a plain, yet sophisticated 'refugee' woman steps in, and forced Suraj to do a double take at his life. Despite their differences and the little resentment they hold against each other, Suraj and Azizah are forced to work together; both of them however, unaware, unprepared, and unexpectant of the adventures, challenges, as well as the tragedy that lay ahead of them... Not your everyday Wattpad story!
MAIMAITA TARIHI (DANDANO) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 130,734
  • WpVote
    Votes 6,326
  • WpPart
    Parts 14
***Wannan labarin somin tabi ne. Za a iya samun cikakken labarin akan manhajar Okada cikin watan Janairu, 2021. In sha Allah*** *** #1 aure 9th 01 2021 Tarihi yana kunshe da fuskoki da dama. Banda na wucewar abunda ya shude harda kasantuwar abunda ya shude a rayuwarmu ta yanzu. Sannan a duk lokacin da aka Maimaita tarihi, farashin yana karuwa ne fiye da kima. Hakan ne ya faru da Maryama-Siddiqa a lokacin da ta dauki alwashin bazata bari ta maimaita tarihi ba duk da kasancewa dukkan alamu sun nuna hakan ne yake shirin faruwa. Bayan zaman aure na tsawon shekaru ashirin tare da mijinta Sufyaan Barkindo Sajoh, sun gamu da kalubale wanda ya sa Sufyaan tono abunda ya dade da burnewa yayinda Siddiqah ta jajirce wurin neman 'yancinta daga rayuwar da ta samu kanta a ciki. Sai dai komai ya kwabe musu a lokacin da suka samu masu kalubalantar matakin da suka dauka. Siddiqa ta gamu da abokan hamayyar da suke neman rayuwarta wadanda bazasu tsaya ba har sai sun ga karshenta. Shin zata zakulo kanta daga wannan kangin, ta samu rayuwar da ta yi karfin halin mafarki wa kanta, ko kuwa za a maimaita tarihi ne? Shin wani bangare Sufyan zai zaba idan tura ta kai bango? ***
My Dua book by Dr_Sydreh
Dr_Sydreh
  • WpView
    Reads 418,166
  • WpVote
    Votes 7,059
  • WpPart
    Parts 91
Dua is an invisible weapon of a believer. Its an amazing exchange. You hand over your worries to God and he hands over his blessings to you! No dua ever gets unanswered..If not answered in this dunya,my brothers and sisters you shall be given something in the hereafter in exchange for them..Aint it amazing?SubhanAllah..!