HindatuMuhammad4's Reading List
6 stories
BIYAYYATA  by abeebtie
abeebtie
  • WpView
    Reads 10,265
  • WpVote
    Votes 173
  • WpPart
    Parts 29
Love,romance,challenges
❣️QALBINA ❣️ (KECE ZAKI FIDDA NI)  by Aysha_sona
Aysha_sona
  • WpView
    Reads 237,946
  • WpVote
    Votes 9,905
  • WpPart
    Parts 112
Hassan Sooraj Marafa yana da'ya daga cikin hamshakan masu kud'in Lagos. One of the seven billionaire elites dake ruling garin Lagos. Sune ake kira da Asiwaju's of Lagos. Babu wanda ya isa yaja dasu. "Kinfi karfin million d'ari Hibba, ki zauna kiyi nazari akai. Million d'ari, shekara biyar, and your brother is free. It's a contract." Waenan sune kalaman da kyakyawan billionaire Hassan Sooraj ya ra'da mun a kunne. Mutumin dake sa zuciyata hargitsi a duk sanda na daura idanuna akansa. Ina so na kalli cikin kwayar idanunsa nace masa a'a amma taya zan fara? kanina yaci masa bashin naira million da'ya da'ya har d'ari. Bashin dana san har duniya ta na'de bazamu ta'ba iya biya ba saboda mu talakawa ne gaba da baya, ina zamu samu waenan makudan kudi mu biyashi? Abunda yafi daure mun kai yafi bani takaici shine yanda zuciyata kulum take dalmiya cikin kogin sonsa, mutumin da bai daukeni a bakin komai ba sai abar wasarsa. Sunana Hibba Abdullahi, shekarata ashirin da biyu a duniya, ni yar Biu ce, Babur gaba da bayanta, banida kowa banida komai sai kanina, gatanmun shine Allah. Shi kadaine zai iya fiddani daga tarkon wanan kyakyawan attajirin, mai dara daran idanu masu mugun firgitar mun da zuciya. Wanan shine labarin mu.
FERGANDE ND'EMGAL (Tuntuben harshe)  by Sadeey000
Sadeey000
  • WpView
    Reads 384
  • WpVote
    Votes 1
  • WpPart
    Parts 29
"Kai ka sanya min sutura a lokacin da nake tamb'elen da soyayyarka ta jefani, kai ka jawoni inuwa a lokacin da zafin rana ya isheni nake neman inda zan saka raina naji sanyi, kaine wanda ya share mun hawaye a lokacin da suke gudu a kuncina na rasa wanda zai shareminsu, kaine ka jawoni a jiki a lokacin da kowa ya tureni, kaine soyayyarka ta rufe mun ido na kasa gane zab'in da iyayena suka min, kaine wanda naso tun duniya tana bacci baka tara abun cikinta ba, haka kuma kaine wanda na runtse idona nayi fatali da zab'in Abbana, ta dalilinka ne na shafawa idanuna toka nayi fatali da kunyar da ubangiji yayi min a matsayina na 'ya Mace halitta mai tsananin kunya, nace musu ga wanda nake so, haka zalika kaine wanda na shiga wahalar rayuwa ta dalilin aurenka, kaine Wanda nake danne yunwar cikina saboda kai a lokacin dana kalli abincin daya rage iya cikin mutum daya zaiyiwa nakan hak'ura da nawa yunwar na bar maka... Akanka ne na fara sanin danne damuwa, duk wata wahala ta rayuwar duniya ta dalilinka ne ta sameni, nayi kuka a boye akanka nayi a bayyane, amma ban taba barin kaga hawaye na ba saboda gudun tashin hankalinka, hatta suturata sai dana siyar saboda neman yadda zamu rufawa juna asiri dani da kai, daga k'arshe a ka yayemun suturan daka sanya min a kasuwa a gaban bainan nasi, haka kuma ka turani ranar da ka jawo ni ba tare da tunanin zafin ta ba, Abdul-razak ka wulakantani! ka tozartani! kayi min abunda babu wanda zai min irinsa, kai butulu ne, ka kasance mai saka alkhairi da sharri, nayi maka dare kai kuma kayi min rana, tabbas namiji ba d'an goyo bane a yau na tabbatar, haka kuma na gane duk d'an daya hana uwarsa bacci, to shima bazai rintsa ba tabbas na fifita sonka akan biyayyan iyayena nayi kuskure mai wuyar gyaruwa. Ta ida maganar idanunta suna zubar da hawaye na zallan bakin ciki da kaico....
ƳAR ME MAGANI  by realfauzahtasiu
realfauzahtasiu
  • WpView
    Reads 3,678
  • WpVote
    Votes 76
  • WpPart
    Parts 13
labarin wata yarinya marainiya da danginta suka tsaneta saboda tunaninsu na itan ba mutum bace, ƙaddara ta sake haɗa ta da wani ɗan mafiya, shin yaya rayuwar Hindu zata kasance a hannu Imran?
MATAR LAMEER by realfauzahtasiu
realfauzahtasiu
  • WpView
    Reads 68,001
  • WpVote
    Votes 1,939
  • WpPart
    Parts 30
Labarin wani mutum da baya iya gamsar da iyalinsa hakan yasa suka samu damar cin amanarsa. Shin ya zata kasance a garin Rugar Sambajo Baffa Ardo zai bawa Lameer auren Jiddoh ko kuwa zaiyi sadakar da ita?
YAR GIDAN MODIBBO by neera_naseer
neera_naseer
  • WpView
    Reads 400,720
  • WpVote
    Votes 19,908
  • WpPart
    Parts 90
STARTED FEBRUARY 27TH 2020 FINISHED NOVEMBER 27TH 2020 EDITING IN PROGRESS #2 solider as of 27th November 2020 #7 Islam as of 27th November 2020 #2 Hausa as of 7th February 20201 This story follows the life's of two different people with different personalities,morals and values. It's all about love trust and honesty. Nafisa is a Fulani girl who comes from a very large family with many uncles aunts and lots of cousins. She finds herself in a marriage with a man she hardly knows. Only met him a couple of times in her life which was during her cousin's wedding whom is also her BFF. Although she didn't love he she didn't hate him either she didn't see the question coming her great uncle sits her down to as her if she accepts the marriage with a second thought she agrees. Which brings us back to Umar (jay) he is what every girl love the ladies man what many men want to be. He broke the great record of the Nigerian army by being the first Field Marshall in the history of Nigerian army. At the age of thirty two he still remains a bachelor single and hasn't been in a relationship before his belief is that when it's time he will find the one for him meant to be his. Some say he is arrogant,too full of him self. Follow me to find out of he really is like that. Please all the media you will find in this book does not belong to me credit goes to their respective owners. This is a hausa stroy written in hausa language but some parts are in English please do give this a try.