Maryhermbee's Reading List
44 stories
Akan So by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 333,809
  • WpVote
    Votes 27,145
  • WpPart
    Parts 51
"Tun daga ranar da ka shigo rayuwata komai ya dai daita" Da murmushi a fuskarshi yace "Bansan akwai abinda na rasa a tawa rayuwar ba sai da na mallake ki"
TODAY'S WORLD by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 12,155
  • WpVote
    Votes 1,196
  • WpPart
    Parts 10
In an inspiring short novel based on true life story that explores how many people are affected by one tragic accident and abuse, and how they survive it.
Maktoub by Miryamaah
Miryamaah
  • WpView
    Reads 60,268
  • WpVote
    Votes 5,542
  • WpPart
    Parts 37
"Babu wanda ya ke tsallake kaddararsa a rayuwa Adda. Duk abunda kika ga ya faru dake to Allah ya riga ya rubuta tun kafin kizo duniyan nan. Hakuri zakiyi sai kuma kiyi Addu'a Allah ya baki ikon cin wannan jarabawar. Amma wannan al'amari rubutacce ne" . . Tunda take bata taba zaton haka zai kasance da ita a rayuwa ba. Wai abunda take jin labari a wajen mutane kuma take karantawa shine yake shirin faruwa da ita? . . . . A karo na biyu da zuciyarshi ta sake karyewa a sanadin so, baya tunanin kuma zai kara budeta da wannan niyyar. Sai dai me? . . Ku biyoni dan jin labarin Fareeha, da abubuwan da rayuwarta ta kunsa. .
JARABAWA TACE  by _bambiee
_bambiee
  • WpView
    Reads 69,849
  • WpVote
    Votes 3,796
  • WpPart
    Parts 42
Labarine da ya kunshi tausayi soyayya da yaudara, Nafeesa ta hadu da jarabawar maza har uku amma daga karshe taga riban hakurin da tayi..
AMAREN BANA by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 143,681
  • WpVote
    Votes 9,321
  • WpPart
    Parts 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 182,969
  • WpVote
    Votes 12,533
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
A Place Called Darkness by ProjectNigeria
ProjectNigeria
  • WpView
    Reads 3,931
  • WpVote
    Votes 320
  • WpPart
    Parts 8
This is a joint novel by many Nigerian authors spreaded across all over Nigeria in a show of unity. They are writing under the umbrella of Project Nigeria. With an incarcerated Father, a struggling Mother, siblings to take care of and a confused mind, Ibrahim was being left with the responsibility of upkeeping his Family and he decided, he needed help, in a negative way. Things took an unexpected turn when Ibrahim was faced with the possibility that his Father could be innocent, that it could all be a set up. But what will happen when he starts unearthing a very delicate conspiracy that could lead to his demise. A conspiracy that led to his Father's fall and more. Join Ibrahim on his Journey through the states all over the country in his search for answers.
SANADI by TajawwalAlRuwh
TajawwalAlRuwh
  • WpView
    Reads 103,844
  • WpVote
    Votes 15,351
  • WpPart
    Parts 102
There are winds of destiny that blow when we least expect them. Sometimes they gust with the fury of a hurricane, sometimes they barely fan one's cheek. But the winds cannot be denied, bringing as they often do a future that is impossible to ignore. 21st August, 1994......... a day which many destinies were sealed. Some found love, others were separated from loved ones while some were scarred for eternity. Muhammad kabeer Dikko; the guy with the devil-may-care attitude. Handsome, charismatic, ruthless are word which all vividly describes the rich and carefree heir to the fortune called Argon oil and gas. He has no worries at all in life, unless it has to do with the apple of his eyes, his Umma's Amana, the sweet and loving Mahra Muhammad Dikko. The smart and sassy Zulaikha Sabine Al-fayeed, born half Italian, half Nigerian, the 22 year old is the dream of every eligible bachelor in town! The sensational Niima Abdallah, the sweet one and only daughter of a rich oil tycoon. She's what you'd love to call the belle of the ball. The undefeatable Bakhtiar Arab. A 45year old sadist who found love in the least expected place; the arms of a lady far his junior. Ahmad Sadeeq, otherwise known as the geek. The guy with insatiable love for knowledge. Cousin and bestfriend to our rich boy Muhammad Kabeer. Khayri, the 17 year old happy-go-lucky granddaughter of a village farmer who lost her parents at a tender age. Wani wasa qaddara da SANADI ke shirin yi da rayuwar wannan mutane. What could the connection be? As the saying goes 'We can only fight destiny but never can we change it'. Join me in this intriguing piece full of roller coasters of emotions as we unfold the connection between these lives. Ba zaku yi dana sanin karanta SANADI ba. That i promise.
Loving Khair  by teemarhbalewa
teemarhbalewa
  • WpView
    Reads 78,960
  • WpVote
    Votes 10,019
  • WpPart
    Parts 31
Hajiya Maria Sanusi, a beautiful 34 year old shuwa lady who is married to alhaji abubakar sadiq , she is pregnant with twins and has a two year old son, ajeeb and used to have a lover before her grandmother forced her into an arranged marriage with alhaji abubakar... Alhaji Abubakar Sadiq , a 40 year old and one of the top 50 richest people in Africa, the father of ajeeb and the husband to hajiya Maria, he is a man of his word and also spoilt man since from his childhood, he got whatever he wishes and one of them was hajiya Maria, little did he know he took her from one of the most stubborn men known... Alhaji Mukhtar Kano, a 30 year old man, and also a successful business who is blinded by the love he has for hajiya Maria and would do anything to get her in his arms, but there is one obstacle in the way and that is her husband , Alhaji abubakar, he vows to make his life miserable after all he made his.... But all the hustle doesn't just end here I guess fate has its own sick ways of playing games ans also has beauty in it All is sad with the loss of the lost baby but little did they know it was found by a couple Follow me through this complicated triangle and find out how each of them get what they want and how........ I promise you will love it❤️