aishalawan96's Reading List
6 stories
AMAREN BANA by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 143,681
  • WpVote
    Votes 9,321
  • WpPart
    Parts 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 182,966
  • WpVote
    Votes 12,533
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
One Minute: Hausa Love Story by amatullahag
amatullahag
  • WpView
    Reads 383,875
  • WpVote
    Votes 37,795
  • WpPart
    Parts 41
ONCE A WATTPAD FEATURED STORY "It's time" The simple sentence could be interpreted in different ways. Time? The favorable and appropriate time to do something. To do what? Was the thing she was most scared of. No matter how hard she tried to form ignorance, she knew what that particular daunting sentence meant. Time to get married, not just any type of marriage, an arranged marriage. Every family has a tradition and the Garko family did too. Although traditions are different, theirs too was, a tad bit orthodox even. It was an arranged marriage and she was next.
Before He Came Along  by deedaa_h
deedaa_h
  • WpView
    Reads 260,111
  • WpVote
    Votes 23,893
  • WpPart
    Parts 35
All the times Amira heard stories about him, in her head he was the perfect guy and all she wants is to meet him... So she meets him, but what she got to see was the exact opposite of what she thought. Adam went through alot growing up, after loosing his parents at a very young age, he didn't expect to find another person that he would hold dear to his heart.
Chronicles Of A Hausa Girl by Nabeelarh04
Nabeelarh04
  • WpView
    Reads 83,154
  • WpVote
    Votes 7,301
  • WpPart
    Parts 18
The Hausa people of Nigeria have a very rich culture. See how Hausa girls go about with their lives in this generation through Nafisa, a girl who lives in Kano. She hates how the Royal kids in Kano are respected more than normal kids. She gets scholarship to Arewa Royal School which was established by the Emir of Kano, Alhaji Ahmadu Haladu(2). And that was how she started getting involved with Mujahid, the royal grandson. -The characters and events of this book are based on fiction. It is not available to hurt or mock people. Its purpose is entertainment.