one good turn
52 stories
TA FITA ZAKKA..! by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 33,176
  • WpVote
    Votes 2,192
  • WpPart
    Parts 30
_*AMINA Yanzu abunda kika Zabama rayuwarki kenan..?So kike kamar yadda kika saka ma ABA dinku Hawan jini nima ki sakamin ko..?Gidan Uban wa kika je bayan an tashi makaranta..?Duka Sauran yan"uwanki sun gaji da nemanki sun dawo..Saboda ke kin FITA ZAKKA agidan nan sai abunda kika dama kike yi ko Amina..?Bin Maza kika fara..?Nace bin Maza kika fara..?Wlh ina Tsausayinki Ranar da Bakinciki zai kai Alhaji kasa Nima kin Sakani kuka ba sau daya ba sau Biyu ba, Amina ki kashemu ki Huta nace ki kashe mu ki huta..*!_
GOBE DA LABARI (Paid) by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 1,524
  • WpVote
    Votes 86
  • WpPart
    Parts 1
HUMANITY above all.
🍒🌺NATSANE SHI🌺🍒 by asmasanee
asmasanee
  • WpView
    Reads 577,666
  • WpVote
    Votes 39,695
  • WpPart
    Parts 93
Dan iska ne Tantiri ne ,mawaki ne da yayi fice afadin duniya,yana karatu a abroad,dan iska ne na karshe amma yasan da wa yake iskancin nasa,baya son hayani miskiline na karshe,wannan halin koh nace rayuwar tasa yasa yan mata masu takama da mulki saurata ,dukiya soke mugun fadawa kan tarkon sa,koh diyar wace ke koh me kike takama dashi yana iya wulakan ta ki,bakomi yake takama dashi ba sai kyau ,kuddi,ilimi da haiba,ya fito daga daya daga cikin masu kuddi Maiduguri wato MAITAMA FAMILY Zan iya yi yafada mata yana kashe mata ijiya daya dasauri ta saka tafin hannu ta da yaji xane lalle ja da baki ta rufe fuskar ta hade da gyada masa alamar yayi😝....komi nene wannan xaiyi oho😂fans..mu hade ciki don jin ya xata kaya. ROMANTIC ND HATRED LOVE😍😍
Waye Shi? Complete✓ by Aysha-Shafiee
Aysha-Shafiee
  • WpView
    Reads 327,355
  • WpVote
    Votes 38,454
  • WpPart
    Parts 63
#1 in Tausayi 12/09/20 Soyayya tsakanin mutum da wata halittar. Shin abu ne mai yiwuwa? Biyo ni ciki mu tarar da gwagwarmaya da kuma k'addarar rayuwar Sa'adha, duk akan rashin sanin WAYE SHI. ©FikrahAssociationWriters
Loving Zarah by Miryamaah
Miryamaah
  • WpView
    Reads 66,301
  • WpVote
    Votes 5,832
  • WpPart
    Parts 14
He needed help She helped him He needed guidance She guided Him He needed love She loved him He was lost She found him She was broken He mended her She cried He wiped her tears She was in pain He was her cure She was lost He found her ......................
Before He Came Along  by deedaa_h
deedaa_h
  • WpView
    Reads 259,601
  • WpVote
    Votes 23,889
  • WpPart
    Parts 35
All the times Amira heard stories about him, in her head he was the perfect guy and all she wants is to meet him... So she meets him, but what she got to see was the exact opposite of what she thought. Adam went through alot growing up, after loosing his parents at a very young age, he didn't expect to find another person that he would hold dear to his heart.
RAYUWAR MU by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 296,784
  • WpVote
    Votes 24,915
  • WpPart
    Parts 39
Bance wannan tafiyar mai sauqi bace ba. Bance tafiyar nan perfect bace. Bance tasu rayuwar babu emotional conflicts ba. #Love #betrayal #the power of forgiveness #the power of repentance YOU WILL NOT REGRET THIS!!!
ASMAUL~HUSNA by Miss_Hafsy
Miss_Hafsy
  • WpView
    Reads 36,986
  • WpVote
    Votes 1,287
  • WpPart
    Parts 19
#5 in general fiction 15/oct/2017 # 3 in destiny 6 sept 2018 Labari ne akan wata nutsatsiyar budurwa me ilim da tarbiya me suna Asmaul Husnah wadda ta tsinci kanta da auran wani takadirin matashi mara tarbiya wanda ya maida shashaye da sauran mugayen dab'iu halayensa, iyayensu sun hada auren ne dan a zatansu zata zamo Silar shiryuwarsa sai dai kash.......
UMM ADIYYA (Read Full Book On okada) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 109,560
  • WpVote
    Votes 2,946
  • WpPart
    Parts 7
#6 in Romance 14/04/2017 Tunda take bata taba ganin mugun mutum marar kunya irin Zaid Abdurrahman ba. Ta so ta juya amma ganin su Maami yasa ta fasa ta shigo falon ta gaishe su sama-sama don tare suke da yayanta Saadiq. Har ma yana tambayarta "Ummu A. da fatan dai wadannan basu baki wahala a wurin aikin?" Murmushi tayi har sai da kumatunta ya loba sannan tace "Mutanen da suka bini har da roko saboda na musu aiki ba sau daya ba ba sau biyu ba, ai kaga bazasuyi garajen bani wahala ba, don haka ina aikina cikin kwanciyar hankali with full amenities. Ko ba haka ba?" Ta fada cikin dai murmushinta hade da harde hannayenta saman kirjinta. Idanunsa ya zuba mata tamkar mai karantar duk wani motsi da ruhinta yakeyi, "Saadiq, dole mu kula da Adiyya, saboda ko ba komai ta san yanda take amfani da kwakwalwarta, she's very smart." Ya kare maganarsa cikin murmushi. Tsumewa tayi hade da aika masa kallon banza, "Dole kace kuna kula da Adiyya, banda dan karan wuyar da kuke bani me kuke yi? kullum nayi aiki sai an kwakulo kuskure a ciki, ko me ya kaishi daukana aikin ma tun farko oho." Barin falon tayi zuwa kicin inda tayi zamanta a can taci abincinta. Bata sake bi ta kan falon ba bare ta san lokacin tafiyarsa. Tana kwance kan gado sai aikin sake-sake takeyi abu daya ke yawo a kwakwalwarta, kuma hanya dayace da zata bi don magance wannan damuwar- itace ta bar aiki a AZ IT consultants. A karo na uku! Ko su kadai suke daukan ma'aikatan da suka karanta fagenta ta yafe wannan aikin da irin ukubar da take shiga kullum wayewar gari, "To ma wai aikin dole ne?" Ummu Adiyya ta tambayi kanta, ba tare da sanin dalili ba ta samu kanta tana tsiyayar hawaye. "Duk harda laifin Abba ma yaya za ayi bayan na fada masa komai kuma yace na ci gaba da aiki dasu?" ******