deejeidi's Reading List
23 stories
GUGUWAR SO (Completed✅) by HafsatRano
HafsatRano
  • WpView
    Reads 22,467
  • WpVote
    Votes 1,309
  • WpPart
    Parts 17
ALK'AWARI BAYAN RAI (Completed✅) by HafsatRano
HafsatRano
  • WpView
    Reads 194,780
  • WpVote
    Votes 14,418
  • WpPart
    Parts 72
A story of a young girl who sees the bad side of the world from both angle.. Suddenly an angel came to her rescue.. Destiny will take it place.. Will he be able to rescue her? find out in this astonishing story
KASHE FITILA by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 250,876
  • WpVote
    Votes 18,431
  • WpPart
    Parts 53
Iyaye musamman mata sukan sadaukar da dukkan farincikinsu domin kyautata rayuwar 'ya'yansu. Haka ce ta faru ga Maamu har zuwa lokacin da Allah Ya azurta mata tilon danta Awaisu. A daidai lokacin da take tunanin kyautatawa wadanda suka wahalta musu a baya sai Gimbiya matar dan nata ta murda kambun da ko iyayenta basu santa dashi ba.... Ga uwa, ga da sannan ga suruka.
NA DAWO Paid Book 💰 by SaNaz_deeyah
SaNaz_deeyah
  • WpView
    Reads 3,691
  • WpVote
    Votes 93
  • WpPart
    Parts 13
Littafin NA DAWO cigaban littafin JARRABAR RAYUWA. Ta dawo ne dan ta ɗauki fansa akan rasuwar ƙanwarta. Tana zargin mariƙiyarta da kisan. Macen da ta maida ita mutum,tayi ɗawainiya da ita tun daga yarinta har girma,ta damu da damuwarta,ta bata ilmin da take taƙama dashi,amma duk ta watsar da wannan halaccin saboda wani dalili nata..... Ta wani ɓangaren labari ne akan Sabina mace mai sickler da brain tumor,iyayenta ne sanadiyar lalacewarta,sai kuma gashi soyayya ta shiryar da ita,duk da cewar har yanzu bata samu soyayyar ba.
ƘWAI cikin ƘAYA!! by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 1,502,384
  • WpVote
    Votes 121,601
  • WpPart
    Parts 106
Turƙashi, wannanfa shine cakwakiyoyi ba cakwakiya ba, bamma san yanda zan musalta muku kitimurmurar dake cikin book ɗinnan ba sam, dan wani irin ruɗaɗɗen labarine mai cike da abubuwan mamaki da tarin al'ajabi harma da ban haushi, labarin ya taɓo wasu a cikin matsalolin zuminci, gidajen aurenmu, Tsaro, rikita-rikita, harma da ruguntsumi. Kai lamarinfa ba'a cewa komai, mai karatune kawai zai banbance tsakanin aya da tsakkuwar zancena bayan mun tsunduma cikin labarin tsundum
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 278,183
  • WpVote
    Votes 21,591
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
MAFARI..... (HARGITSIN RAYUWA) by Ummuazamm
Ummuazamm
  • WpView
    Reads 524,495
  • WpVote
    Votes 42,194
  • WpPart
    Parts 59
MAFARI...komai yana da farko, komai yana da tushe, komai yana da asali, HARGITSIN RAYUWA kan faru cikin ƙanƙanin lokaci. Duniyar daka saba da ita zata iya birkicewa zuwa baƙuwa a gareka cikin ƙanƙanin lokaci. Tafiya mabanbanciya da sauri a cikin kaddara da dai-daito
KADDARA TA by maryammuhdkabir
maryammuhdkabir
  • WpView
    Reads 13,213
  • WpVote
    Votes 503
  • WpPart
    Parts 12
IT'S ALL ABOUT DESTINY
TA WA KADDARAR KENAN!  by ayeesh_chuchu
ayeesh_chuchu
  • WpView
    Reads 8,987
  • WpVote
    Votes 1,265
  • WpPart
    Parts 21
TAWA KADDARAR KENAN! Labari ne na matashiya Safeenah Aliyu Sardauna. Akwai gwagwarmayar rayuwa tattare da labarinta. Kashi 80 na labarin ya faru a gaske. Ku biyo ni dan jin irin gwagwarmayar rayuwar Safeenah Aliyu Sardauna #1 in northernigeria on 26/11/2021 #2 in relationship on 8/12/2021
The Bond  (Hausa story) by _ilovetoread-
_ilovetoread-
  • WpView
    Reads 243,600
  • WpVote
    Votes 9,403
  • WpPart
    Parts 15
{UNDER EDITING} Join the roller coaster ride of the bonded lives of Amir and Aisha (Iman) Amir. A carefree guy with a hidden past And Iman. A girl who wasn't prepared for the sudden turns in her life... The Bond. ......... I held his arm "Please stay" I blinked back the tears "for me" He closed his eyes for a second before pulling me in for a hug He took a deep breath "I'm, sorry, for everything, I-...you don't deserve this, I know you don't, I didn't plan all of this to happen, please forgive me...I love you Aisha" ......... #1 in Amir out of 213 stories #1 in Iman out of 176 stories #22 in Hausa out of 990 stories #33 in Paris out of 1,000+ stories #44 in Nigeria out of 1,000+ stories #69 in Islam out of 1,000+ stories #108 in Muslim out of 1,000+ stories #126 in Happiness out of 1,000 stories #382 in Wattpad out of 1,000+ stories 🤍