Nafeesah Isah
59 stories
BURINA COMPLETE by ZulayheartRano89
ZulayheartRano89
  • WpView
    Reads 83,127
  • WpVote
    Votes 3,599
  • WpPart
    Parts 33
labarin BURINA labarin Zainab (Zee) da Khalil ( IK) da Abdallah (Alhaji) labarin soyayya ban tausayi da nishaɗi.
MAKAHON SO _Blinded Love_ by Shuwerh_Beelkeey22
Shuwerh_Beelkeey22
  • WpView
    Reads 107,135
  • WpVote
    Votes 5,326
  • WpPart
    Parts 47
It's all about love and sacrifice
SHIN SO DAYA NE? (Complete)  by Hafnancy
Hafnancy
  • WpView
    Reads 104,908
  • WpVote
    Votes 7,446
  • WpPart
    Parts 48
It's all about heart touching love story,betrayal & hot love💗............ Karku sake abaku labari
Ayman  by azobam
azobam
  • WpView
    Reads 220
  • WpVote
    Votes 6
  • WpPart
    Parts 2
Real story
Wa Zan Aura? by Arewa_Author
Arewa_Author
  • WpView
    Reads 433
  • WpVote
    Votes 41
  • WpPart
    Parts 17
Marainiyace. Bahaushiya ce. Yar jami'a. Tana zaune da wan babanta. Tana cikin kwanciyar hankali. Matsalarta daya ce! A yadda rayuwar nan ta lalace, mutane basuda gaskiya, yarda tayi karanci a zukatan dan Adam, gata marainiya WA ZATA AURA? ku biyoni domin jin yadda labarinnan ze kasance.
Dr Farouq by zeenertu
zeenertu
  • WpView
    Reads 436
  • WpVote
    Votes 18
  • WpPart
    Parts 2
I LOVE YOU YAH FAROUQ yaji ta furta💖 murmushi yay sosai wanda ya bayyana dimple dinsa sannan yace I LIKE YOU TOO yar kanwata ya fada tare da sa dan yatsan sa ya lakato karan hancin ta Kara matsowa tai ta kalle shi sosai dan ta ga bai dauki maganarta serious ba, fuska ta kwabe kamar zatai kuka Sannan tace I DIDN'T SAY I LIKE YOU "I SAID I LOVE YOU" Cikin rudani ya juyo yana kallon kanwar tasa dan tabbatar da abinda kunnuwan sa suke jiye masa, yana mamakin kanwar tasa, she's such a SMALL CHILD amma tana magana akan love. Ku biyoni dan jin cigaban lbrn AMNA AND DR FAROUQ
MAI SONA  { 2023 } by Haya-iqbal
Haya-iqbal
  • WpView
    Reads 24,866
  • WpVote
    Votes 1,328
  • WpPart
    Parts 77
* 𝐒𝐞𝐱𝐲-𝐫𝐨𝐦𝐚𝐧𝐜𝐞-𝐡𝐞𝐚𝐫𝐭𝐛𝐫𝐞𝐚𝐤 * *Best in Wattpad ( 2022-2023 )* ★★★★★★★★★★★★★★★ Tana taka duk inda ya taka. Tana zuwa duk inda yake. Tana yin duk abin da yace Bata san komai ba sai soyayyar shi. Duk abin da yayi bata ganin lefin shi. Ƙaddara ce ta haɗa su har ta kamu da soyayyar shi, Shi kuma tun ranar ya ɗauƙi alwashin ruguza duk wata tarbiyya da iyayen ta suka ɗauƙi tsawon shekaru suna ɗaura ta akai, Ko wani ɗan adam yana da tashi ƙaddarar, ƙaddarar Aishah ta ɗauke ta izuwa duniyar da bata taɓa tunanin ko mafarkin zuwa ba, She's A'ishah malami, A simple girl, middle class girl , she's a queen in her own word , she's totally the epitome of beauty, . He's Aliyu Muhammad taha, Aka Lion , Aka party after party, arrogant, exclusive womanizer, a handsome and charming guy, who every girl dreams to have as a husband, he's just Don't believe in love, one day he fall for a middle class girl, because of him her life be miserable. ______________________________ { WARNING 🔞 } *Mature scenes, language, Hausa language . [ This book is work of fiction all the characters mentioned in this book is the imagination of the writer ] {High writer ranking100%} • in love 30% • romance 10% • heart break 20% • mature 40%
KAUTHAR!!  by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 8,280
  • WpVote
    Votes 269
  • WpPart
    Parts 6
Yadda ya daga kai yana kallonta ne yasa ta shiga taitayinta babu shiri. Ya fara dumfararta gadan-gadan, kamar wanda yake shirin cinyeta danyarta. Duk dauriyarta kasawa tayi, ta fara ja da baya a rikice, idanunta sun fito waje kuru-kuru, dankwalin dake hannunta ta sanya tana kare fuskarta kamar shi zai kwaceta daga hannunshi. Sai daya danganata da bango, ta jita ta lafe a jiki kamar zata shige ciki., Ya duka yana kallon tsakiyar idanunta da wani irin murmushi na gefen baki kwance akan fuskarshi, taji wasu abubuwa masu kama da jan wutar lantarki na yawo a sassan jikinta.... Murmushi ya sake saki, "kina ta babatu da daga murya akan Anty Ummynki Kauthar, sai dai, me yasa dana kalleki nake ji a jikina kamar ba ita kike tayawa kishi ba? Me yasa nake ji kamar.... kishina ne yake cinki? Me yasa nake hango tsabar kishina kwance a cikin idanunki, iye Kauthar? Me yasa??!!!". Ganin yadda take faman zare idanu kamar kazar da aka lakume za a yanka, yasa ya ja da baya, wannan murmushi nashi dake matukar bata mata rai yana kara fadada akan fuskarshi, sai ya juya ya fita daga dakin. Ta sani, kamar yadda ya sani, bashi da sauran ta cewa, don kuwa ya riga ya gama daureta kam da jijiyoyin jikinta! Ta silale a jikin bangon, zuciya na bugu kamar zata fasa kirjinta, ta samu kanta da maimaita tambayarshi a gareta, 'Me yasa? Kuma me yake nufi?!'. ***************** ***Zaku iya samun cikakken labarin a HIKAYA BAKANDAMIYA yanzu***
Mr. ROMANTIC AND I by miss_untichlobanty
miss_untichlobanty
  • WpView
    Reads 55,460
  • WpVote
    Votes 4,807
  • WpPart
    Parts 26
FATIMA fulani - pakistani is a 18 years old 1st year university girl with ego and self respect who happens to meet a final year jerk king of the university, LAYMAN which every girl wish for. She hates him with all her guts what will happen when their destiny cross each other and had no choice but to live under thesame roof? follow me to find out how this university life journey will end up? Follow me on MR. ROMANTIC AND I to find out? Only positive comments are accepted.
❣️QALBINA ❣️ (KECE ZAKI FIDDA NI)  by Aysha_sona
Aysha_sona
  • WpView
    Reads 211,605
  • WpVote
    Votes 9,441
  • WpPart
    Parts 112
Hassan Sooraj Marafa yana da'ya daga cikin hamshakan masu kud'in Lagos. One of the seven billionaire elites dake ruling garin Lagos. Sune ake kira da Asiwaju's of Lagos. Babu wanda ya isa yaja dasu. "Kinfi karfin million d'ari Hibba, ki zauna kiyi nazari akai. Million d'ari, shekara biyar, and your brother is free. It's a contract." Waenan sune kalaman da kyakyawan billionaire Hassan Sooraj ya ra'da mun a kunne. Mutumin dake sa zuciyata hargitsi a duk sanda na daura idanuna akansa. Ina so na kalli cikin kwayar idanunsa nace masa a'a amma taya zan fara? kanina yaci masa bashin naira million da'ya da'ya har d'ari. Bashin dana san har duniya ta na'de bazamu ta'ba iya biya ba saboda mu talakawa ne gaba da baya, ina zamu samu waenan makudan kudi mu biyashi? Abunda yafi daure mun kai yafi bani takaici shine yanda zuciyata kulum take dalmiya cikin kogin sonsa, mutumin da bai daukeni a bakin komai ba sai abar wasarsa. Sunana Hibba Abdullahi, shekarata ashirin da biyu a duniya, ni yar Biu ce, Babur gaba da bayanta, banida kowa banida komai sai kanina, gatanmun shine Allah. Shi kadaine zai iya fiddani daga tarkon wanan kyakyawan attajirin, mai dara daran idanu masu mugun firgitar mun da zuciya. Wanan shine labarin mu.