Pearlie100's Reading List
27 stories
MAIMAITA TARIHI (DANDANO) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 130,737
  • WpVote
    Votes 6,326
  • WpPart
    Parts 14
***Wannan labarin somin tabi ne. Za a iya samun cikakken labarin akan manhajar Okada cikin watan Janairu, 2021. In sha Allah*** *** #1 aure 9th 01 2021 Tarihi yana kunshe da fuskoki da dama. Banda na wucewar abunda ya shude harda kasantuwar abunda ya shude a rayuwarmu ta yanzu. Sannan a duk lokacin da aka Maimaita tarihi, farashin yana karuwa ne fiye da kima. Hakan ne ya faru da Maryama-Siddiqa a lokacin da ta dauki alwashin bazata bari ta maimaita tarihi ba duk da kasancewa dukkan alamu sun nuna hakan ne yake shirin faruwa. Bayan zaman aure na tsawon shekaru ashirin tare da mijinta Sufyaan Barkindo Sajoh, sun gamu da kalubale wanda ya sa Sufyaan tono abunda ya dade da burnewa yayinda Siddiqah ta jajirce wurin neman 'yancinta daga rayuwar da ta samu kanta a ciki. Sai dai komai ya kwabe musu a lokacin da suka samu masu kalubalantar matakin da suka dauka. Siddiqa ta gamu da abokan hamayyar da suke neman rayuwarta wadanda bazasu tsaya ba har sai sun ga karshenta. Shin zata zakulo kanta daga wannan kangin, ta samu rayuwar da ta yi karfin halin mafarki wa kanta, ko kuwa za a maimaita tarihi ne? Shin wani bangare Sufyan zai zaba idan tura ta kai bango? ***
Zanen Dutse Complete✓ by Aysha-Shafiee
Aysha-Shafiee
  • WpView
    Reads 184,886
  • WpVote
    Votes 25,413
  • WpPart
    Parts 35
#1 in Aure 19/09/2020 #1 in Sarauta 19/09/2020 #2 in Halal Romance 19/09/2020 Ta riga ta san duk wata tarin ma'ana ta k'addara, walau mai kyau ko akasinta. Kamar kowa abinda bata sani ba shine... Me cece tata k'addarar? Yaushe zata fuskance ta? A wane yanayi zata zo? Mai kyau? Ko akasin haka? Wad'annan tambayoyin suke yawo kullum cikin kanta, da su take kwana take tashi, cikin tsumayin lokacin da alk'alami ya bushe akansa. Don wata k'addarar tamkar ZANEN DUTSE ce... Babu wani abu da ya isa ya canja ta!
The Mechanic's Wife (Preview) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 674,964
  • WpVote
    Votes 19,720
  • WpPart
    Parts 17
Disclaimer ***Before you start, this book is now just a preview, don't ask about the rest of the book. It will be available in prints in sha Allah. Not on wattpad*** Scrolling down her phone, Zeena was reading her message log, when suddenly she stopped at a particular one that sent her heart racing, sending shivers down her spine. She almost dropped the phone. Not that she'd not seen odd messages before but this one, in particular, brought her world crashing; because she'd never seen this message before, how would it be that she was the person that sent it? How could she not remember ever writing this message? The words, the contents all didn't make sense. Her head started spinning and she felt light headed, her knees became weak like melted rubber. Before she knew what was happening she felt herself collapsing...
warrior's heart by zeenat01al-farsi
zeenat01al-farsi
  • WpView
    Reads 272,304
  • WpVote
    Votes 24,889
  • WpPart
    Parts 84
Whenever the kingdom of Misrah was mentioned, the name Marliyyah came to mind. Born the only child to the Sultan of Misrah,Imran El- Assad and his queen Noorah, she was loved immensely.But fate dealt a heavy blow to the inseparable family when the queen Noorah, suddenly vanishes without a trace and leaves the Sultan heart broken. He falls into a long sleep mysterious to healers from far and near. Marliyyah now a fully grown woman steps into the shoes of her father to protect her people and forever closes the doors to her heart. Orphaned and having to ascend the throne of his predecessors at a young age is the Sultan of Heman, Nawfal Al-fateh. Being a close ally of Misrah, he learns of the impending doom that threatens to befall the kingdom from the feared Kingdom of the Boas.Nawfal must do the needful, a marital alliance to protect his long time ally and show loyalty. Will Marliyyah concede to this alliance? Will Nawfal be able to tame the warrior's heart?
Mi Amor, my love!  by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,130,446
  • WpVote
    Votes 101,480
  • WpPart
    Parts 36
Abdulhameed: She's my dream girl. Fatima: He's always been my crush, every girl has a crush on him. Abdulhameed: I love her. Fatima: I love him. Abdulhameed: I'm doing it for my father. Fatima: I'm literally forced. Abdulhameed: But she still loves her ex. Fatima: But he still loves his ex wife. Abdulhameed: And its just two years marriage. Fatima: And its just two years marriage.
Kudiri by Gimbiya229
Gimbiya229
  • WpView
    Reads 170,486
  • WpVote
    Votes 12,629
  • WpPart
    Parts 39
Hausa story of love, commitment and sacrifice. Yusuf and Asiya belong to different classes with nothing in common. Well, except for humanity. An incident had occurred which brought them together. Will their shared sacrifice bring them happiness and perhaps, everlasting love?
Akan So by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 333,811
  • WpVote
    Votes 27,147
  • WpPart
    Parts 51
"Tun daga ranar da ka shigo rayuwata komai ya dai daita" Da murmushi a fuskarshi yace "Bansan akwai abinda na rasa a tawa rayuwar ba sai da na mallake ki"
Ni Da Diyata (Completed)  by Aynarh_dimples
Aynarh_dimples
  • WpView
    Reads 141,547
  • WpVote
    Votes 10,036
  • WpPart
    Parts 41
"Bad luck! har nan kika biyoni?" ya tambaya kansa rhetorically.
WATA BAKWAI 7 by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 386,910
  • WpVote
    Votes 28,744
  • WpPart
    Parts 56
Kaman yanda kaddara ta hada aurensu bayan ta rabata da wanda take so. Haka yake tunanin kaddara zata sa dole ya cika alkawarin daya dauka bayan cikar WATA BAKWAI. #Love triangle #HausaNovel