kaybaffs's Reading List
40 stories
ZAMANTAKEWA!. by Zarah_bb
Zarah_bb
  • WpView
    Reads 59,173
  • WpVote
    Votes 4,599
  • WpPart
    Parts 86
Suna matuk'ar son junan su amma iyayensa sun tsane talaka. **** Babanta ne amma ya zama tamkar mugun aboki agareta sam mahaifiyar ta bata son hanyar da ya d'orata akai. **** A matsayin su na ma'aurata sam sun kasa zama su fahimce junan su balantana su gyara ZAMANTAKEWAr su.
Kudiri by Gimbiya229
Gimbiya229
  • WpView
    Reads 170,163
  • WpVote
    Votes 12,629
  • WpPart
    Parts 39
Hausa story of love, commitment and sacrifice. Yusuf and Asiya belong to different classes with nothing in common. Well, except for humanity. An incident had occurred which brought them together. Will their shared sacrifice bring them happiness and perhaps, everlasting love?
El'mustapha  by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 328,911
  • WpVote
    Votes 25,579
  • WpPart
    Parts 73
'Mijin yar'uwata nake so, farin cikin da yake baiwa matarsa nake son samu fiye da hakan, so nake na rabashi da matar sa da ya'yan sa ya zamto ba kowa a xuciyar sa sai ni. El'mustapha ya shiga cikin rukunni wasu mutane da nake ganin matuqar qima da mutuncinsu sannan kuma yabi ya manne a xuciyata yadda dai dai da minti daya na kasa manta shi, amma mutumin da baya ganin kowace mace a idanuwansa sai matar sa,,
A Muslim Tale by Royal7
Royal7
  • WpView
    Reads 2,749,496
  • WpVote
    Votes 137,361
  • WpPart
    Parts 51
[reached #1 in Spiritual] 11/17/15- 8/18/16 Amira Abdul is a bright,well educated girl filled with joy and much potential. Is a practicing Muslim and teaches. Her parents and her love for her religion and is what her life revolves around. Then there's Amir Ali. A good looking educated man who has his own thinking. To him independence means to become a man who takes no help even if that means leaving his fathers company and becoming ceo on his own. When the two are paired up for marriage Amira is faced with a man who seems to have no care for her.Ever hear of "the struggle is real" well thats there relationship. Their marriage life becomes an obstacle and their love becomes stronger. Distance creates a stronger love then you think. Arrange marriages are tough but it's worth fighting for. A wise man once said, 'its better to love the person you marry than to marry the person you love'
ALKALAMIN KADDARA.  by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 45,422
  • WpVote
    Votes 2,110
  • WpPart
    Parts 14
Karka nuna dan yatsa akan kalar rubutun da Alkalamin kaddara yaima waninka. Baya tsallake kowa, naka a rubuce yake tun kamun samuwarka. Karkace zakai dariya akan kalar shafin rubutun Alkalamin kaddarar wani, a duk minti daya na rayuwarka sabon shafi yake budewa, waya san ko cikin shafukanka akwai rubutun dayafi nashi muni. Karka saki jiki da yawa, komai zai iya canzawa. Zuwa yanzun kowa yasan ban yarda da Happily ever after ba, idan har shi kake buqata, ALKALAMIN KADDARA ba littafin ka bane ba. Yan gidan Tafeeda da Shettima zasu taba rayuwarku kaman yanda suka taba tawa. Bance akwai sauqi a cikin tasu tafiyar ba. Banda tabbas akan abubuwan da zakuci karo dashi in kuka biyoni a wannan tafiyar. Tabbaci daya nake dashi, ba zaku taba dana sani ba IN SHA ALLAH. #AnaTare #VOA #FWA #TeamAK
Unholy Matrimony by xxinlove
xxinlove
  • WpView
    Reads 40,127,261
  • WpVote
    Votes 1,688,520
  • WpPart
    Parts 72
Tobias and Talia are complete opposites, yet thrown together in an arranged marriage. Can they navigate married life in the wake of a terrible tragedy? ***** After being pressured into an arranged marriage to merge their families' companies, Talia and Tobias are stuck living together as husband and wife. Although they are both unhappy, neither tries to make the best of it. Tobias is too busy, and Talia is too distraught by the tragic death of her former fianceé, Jason. But as time goes by and they spend more time together, an undeniable attraction develops between the two. Despite this, Tobias can't seem to see past his jealousy of Jason and accept Talia - and Talia, plagued by guilt, is unwilling to let Jason go. Are the two heading for better - or are they headed for far worse? [[word count: 50,000-100,000 words]]
TAURA BIYU✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 284,154
  • WpVote
    Votes 20,476
  • WpPart
    Parts 28
Love between a muslimah and christian✍
The Nanny by naia22
naia22
  • WpView
    Reads 2,480,029
  • WpVote
    Votes 174,265
  • WpPart
    Parts 79
"You are fired," he said, as my heart broke into tiny pieces. "No please sir, don't separate me from Imad. I beg of you," I pleaded in agony. What sins have I committed to deserve this? How can I stay without seeing the child I have been raising like my own for three years. Why is he doing this to me? ••• Layla put her whole life on hold to take care of a young boy named Imad. She has been taking care of him since he was a three years old. They share an unbreakable bond, he counts on her and she has made him her world. Ahmed Damari a tactless, cold hearted business man who has no time to waste and no space for affection. The uncle of the boy. He wants nothing to do with her but he just can't seem to stop thinking about her. What happens when two different worlds collide and when unwanted feelings thrive? Written By: Naila Ali [ Highest Ranked #1 in spiritual.✨] hi
MATAR ABDALLAH.. by Feedohm
Feedohm
  • WpView
    Reads 219,609
  • WpVote
    Votes 14,268
  • WpPart
    Parts 32
MATAR ABDALLAH.. A Firgice tace "Na shiga uku.!Me kake sha Abdallah? Murmushi ya sakar mata yana fad'in "Giyane ko kema zaki sha Matar Abdallah.? Fitowar yar budurwa daure da towel ya katse mata abunda tayi niyyar fad'a. Dukan kirjinta ya tsananta yayin ta kasa furta kalma ko daya. "Meet my ex-friend Matar Abdallah." ya fad'a tare da nuna matashiyar budurwar. "Impossible Abdallah.! "I will make it to be possible Matar Abdallah." Ya fad'a dauke da dariyar dake nuna alamomi da yawa. ** "Allah ya isa Abdallah wallahi baran tab'a yafe maka ba a rayuwata Tsinanne la'anannen Allah " Tattausan murmushi ya sake lokacin da yake daura towel a k'ugunshi yana fad'in "Ki dinga jam'i Matar Abdallah, tsinannu, la'anannun Allah, ni kam na yafe maki." Har ya juya ya kuma juyowa tare da jefa mata wani irin mahaukacin kallo yana fad'in"Matar Abdallah ki taimaka ki wanke Abdallahn ki yau mana." MATAR ABDALLAH
SIRRIN MIJINA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 257,225
  • WpVote
    Votes 17,599
  • WpPart
    Parts 33
Ko kad'an Nafeesah bataso idanta yake shiga cikin na Dr. Hisham, takasa gane inda zuciyarta ta dosa, menene amfanin wannan baqar rayuwar datakeso ta jefa kanta aciki, menene amfani wannan baqar zuciyar tata, ina amfanin rayuwar da shed'an yayi qawanye acikinta,menene amfanuwar ta akasantuwar ta musulma indai har tana dauke danigiyar auren wani amma zuciyar ta na kwad'ayin waninsa!!! Runtse idanta tayi sannan ta sauke kanta a k'asa a sarari take furta "A uzu billahi mina shaid'anirrajeem" Dr. Hisham dake kan aikin shi na duba patients ya d'ago ya kalleta cikin mamaki,amma beyi magana ba kasancewar ya saba ganin hakan atare da ita...kokarin dauke idanta take daga bakinshi yanda yake wurgawa mara lapian tambaya bakin nashi na qara fixgar hankalinta ci takeyi tamkar ta manne bakinshi da nata wuri d'aya!!!!!!!!! Dafe kanta tayi dake barazanar tsage mata a zuci tace "Laifin zuhra ne data kame sirrin mijinta daga gareni dabata jefani cikin wannan tashin hankalin ba..inama ace banzo duniya ba.