🌹خديجة كاندي Favorites♥️🖤
15 stories
GUMBAR DUTSE by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 6,845
  • WpVote
    Votes 247
  • WpPart
    Parts 28
Kaddara za ta bar su, su rayu ƙarƙashin inuwa ɗaya? Their hearts bound together before either of them understands why? Shin wannan labarin soyayya ne or is it the story of how fate quietly shapes two hearts for each other, tun kafin su ma fara haɗuwa? She has never spoken a single word in her life. Kurma ce, ba ta iya magana, trapped in a silent world where feelings have no voice, yet her heart feels everything. He fell for her silence, for everything it held not her appearance, not her voice, but the quiet emotions hidden behind her eyes. Bata kamu da sonsa saboda kalamansa ba, she fell in love with the way he looked at her, ta yadda yake iya ganin abun da ya ke ƙasan zuciyarta, beyond everything she could never say. She could not talk. And still, a handsome man stood before her, patient and unhurried, learning the language of her silence. He spoke to her in the only way her heart could understand with his hands, through sign language, through a language of love that needed no voice. Soyayya ba ta taɓa kasancewa cikin kalmomi kaɗai ba. It never needed them to be real. Idan kalmomi suka kasa, zuciya ke magana. Idan murya ta yi rauni, kallo ɗaya tak, can says everything. GUMBAR DUTSE... Labarin kurma kuma huntuwa
ABOKIN RAYUWA  by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 63,306
  • WpVote
    Votes 1,510
  • WpPart
    Parts 76
A iyakar sani, kasuwanci ake wa siye da siyarwa. To ita wannan kaddara ta yi safararta tun daga Nijeriya har kasar Sudan, a can ta cike gurbin wata rayuwar da aka rasa ne, a wata masarautar mai ban tsoro, da ba a daga ido a kalli Sarki da mukarrabansa... Sai dai zaren be yi tsayi ba yanke, alkalamin da ya zana mata tafiya can, ya sake rubuta mata dawowa mahaifarta, ya cika mata wani sabon shafi mai cike da tsarkakiya har ta kasa zaba tsakanin rayuwarta da addinai guda biyu, wato Musulunci da kuma Christianity. Sunanta "Emily" Sunan yarta "Fadima" Sunan ɗanta "London" Shim hakan be baku mamaki ba? Ta rasa gata, ta samu gata, sai kuma ta sake rasawa kamin ta samu dawwamammen yancin daga ABOKIN RAYUWA "You belong to me!" Said VITO (The Mafia Man). "We are meant to be!" Said HAMZA ALI (Her Ex-husband). "I will search the world to find you, EMILY. You must live close to me, in our kingdom!" Said TURHAN MOHAMED ABDO (The Prince of Sudan). "You're mine, I am your soulmate!" Said ALIYU MUDALLAB (Her Boss). "The past can't touch you anymore. You're with me now and I won't let fear near you again." Said by Dr A-B (Her Doctor) Who among them is the best match? Who truly deserves her? Find out in **ABOKIN RAYUWA**. It's a hate story built on love, a sad story, and a heartbreaking tale.
CIWON - SO by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 11,025
  • WpVote
    Votes 954
  • WpPart
    Parts 16
A masarautar ABIEY. Soyayyah ce kawai abun da ke iya sada rai da rayuwa. Sai dai a duniyar ZAHRA soyayyah wata hallinta ce da bata da mahadi da rayuwa, tun a wata kunyatacciyar rana da Iyalan ABIEY suka fitar da kansu daga duniyarta! DEEN ya zama wani bangare na rayuwar ABIEY da ZAHRA, ya sabunta wasu shafukan na rayuwarsa da ta su, ya kuma jefar da wasu. A yayinya da ra'ayoyin juna ya fara girmama, sai tafiyar ta sauya salo, dogon zaren ya tsinke. Tabbas rayuwa bata da sauki ga mutanen da soyayyah ta auresu. Sai dai shagaltuwa ya saka zuciyoyinsu yin wasi-wasi. CIWON - SO labari ne da aka gina akan wata irin soyayya mai ratsa jini da zuciya.
BAKAR WASIKA by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 29,564
  • WpVote
    Votes 1,135
  • WpPart
    Parts 11
BAƘAR WASIƘA... Mai farin rubutu Ban ce tafiyar mai sauki ba ce. Ban muku alkawarin zallar soyayya ba. Ban ce babu farincikin ba. Kunci, bakinciki da damuwa, sune abubuwan da suka taru suka tare farincikin AMINATU, kalubalen rayuwa bayan wata rayuwar, tabbas akwai kuka akwai damuwa da bakinciki. Labarin Talba, Rafi'a, Laila, Madina, Ramlee, Faruk, Amal da kuma Aminatu. Labarin BAKAR WASIKA, labari ne da zai tabo wani bangare na rayuwar mace, kuma wani bangare na rayuwar al'ummarta da iyayenta... Ina fatar zaku karbe shi kamar sauran, duk na san ba lallai ne yai muku dadi ba domin ba soyayya ce zalla ba, kalubalen rayuwa ne da fadi tashin yar gudun hijira! A ina zata kwana? Wa zai bata masauki? Taya za a fahimce ta har a nade mata damuwarta? Wa zata kaiwa kukanta iyeyenta ko al'ummarta? Ta ina mafarkinta ke tabbatuwa? Ashe bayan wuya akwai wata wuyar, bayan dadi ma akwai wata wuyar, bayan wuya kuma akwai dadi. Tabbas akwai ciwo a rayuwar da baka san karshenta ba, akwai tsoro a mafarkin da ka gagara farkawa! Ta ina lamarin ya fara? Ina tsakiyarsa da karshe? Yaushe damuwar zata wuce? yaushe bakincikin zai gushe? Sai yaushe hawayen zasu tsaya? Zuwa yaushe ne kuncin zai yanke? Ashe a cikin rayuwa akwai wata rayuwa? A cikin rayuwar ma akwai mutuwa? BAKAR WASIKA... JUANURY 2022
DEENAH by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 48,997
  • WpVote
    Votes 3,392
  • WpPart
    Parts 14
The beginning of another life. suspicious, terrified, remorseful. DEENAH...! ®2015 NOT EDITED ⚠️
ZABIN RAI by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 131,564
  • WpVote
    Votes 16,440
  • WpPart
    Parts 50
Choice of Life, or Destiny? The link between the soul and the heart. True love, a heart breaking story.
GOBE NA (My Future) by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 170,883
  • WpVote
    Votes 17,289
  • WpPart
    Parts 65
Babu mace da zata labarta yadda wata macen take ji har sai ta taba kasancewa a cikin halin da wacan macen ta kasance. Daga ni sai ire-irena mu ke iya labarta yadda mace ta ke ji idan aka keta haddin yarta ko kuma ita kanta! Ina ma ace yau haddina ni Halimatu aka keta ba na yata ba? GOBE NA... Zawarcin Halimatu... *** *** *** Babu wanda zuciyarsa ta raya masa sai matar nan, sosai ya maida hankali yana kallon gurin da take zaune tare da yaranta, the way ta take sharar hawaye ya kara karafafa zatonsa a kanta, labarin yarsa ya shigo ciki duk kuwa da bata fadi sunansa ba ko sunan yarsa sai dai ta fadi cewar mahaifin yar ya zargeta da kisan yarsa saboda kaddarar mutuwarta ya fada mata, kamar yadda kadarar gushewar hankalin abokin aikinta ya fada a kanta, an keta mata haddi an ketawa yarta, mijinta ya ci zarafinta, a kokarin kwatar hakkin yarta mijinta ya saketa, ga labarin samun aikin kamfanin da tai ya shigo ciki sai dai shi ma bata fadi sunan kamfanin ba..... Wani irin kallonta yake, har ya ji kamar gilashin dake idon sa ya tare ganinsa sai ta ya cireshi yana cigaba da kallonta, ita kuma ta soke kai kasa yana ta latsa waya tana sharar kwalla, wa akai wa fyade? Wacen karamar ko babbar? No wait mutunen da take bawa abincin a kusa da kamfaninsu abokin aikinta ne? Is that why take kokarin kula da shi? Waye mijin na ta? Waya ke bibiyarta? A lokaci daya ya jerowa kansa wadannan tambayoyin, da bashi da amsar su, and he can't take his eyes on her kamar his life defend on her.
FULANI by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 47,377
  • WpVote
    Votes 2,360
  • WpPart
    Parts 18
FULANI -The story of unwanted girl, she always had a strong sense of destiny...! The story of a Prince and his kingdom. witchcraft, distorted relationships, hidden secrets, selfishness.
Z A K I by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 44,619
  • WpVote
    Votes 2,638
  • WpPart
    Parts 15
Meet Ataa - a 16 years old muslim girl. Growing up wasn't easy for her, she's struggling to make her life comfortable for her mother and her little brother. Doctor Asim helps her, and secretly sold her mother's kidney to Mr billionaire wife. Mr billionaire Aliyu was arrogant, strong as an lion CEO of Sky Global Resources, he doesn't tolerate negligence or stupidity, when he roars no one will roar back.
MAIRO  by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 85,754
  • WpVote
    Votes 2,674
  • WpPart
    Parts 17
®2017 The journey of poor village girl with Prince and her rich cousin. Read it you will thank me later. findout what it's all about. NOT EDITED ⚠️