nanahbajini's Reading List
116 stories
GANI GA WANE by Aufana8183
Aufana8183
  • WpView
    Reads 56,721
  • WpVote
    Votes 3,686
  • WpPart
    Parts 39
VERY INTERESTING STORY
LAIFI by Umm-Jeddah
Umm-Jeddah
  • WpView
    Reads 9,773
  • WpVote
    Votes 771
  • WpPart
    Parts 14
A short story, based on truelife experience.
Our story(editing) by missdewu
missdewu
  • WpView
    Reads 195,301
  • WpVote
    Votes 22,493
  • WpPart
    Parts 35
(Editing in process) Salmah, is a normal girl from a normal family with nothing extraordinary about her. She happens to fall in love with Ammar. The egoistic, arrogant , breathtaking handsome brother of her best friend , who she couldn't seem to impress . On the other hand,there's Basheer the cheery, fun and handsome brother who seems to be smitten by Salmah. Two brothers and one lady,nothing can ever go wrong ,right...? #No 52 in shortstory on 27-05-2018
...ME RABO KA DAUKA by Shatuuu095
Shatuuu095
  • WpView
    Reads 136,148
  • WpVote
    Votes 11,435
  • WpPart
    Parts 50
Kowacce mace a duniya allura ce a cikin ruwa ME RABO KA DAUKA. Kaddara kansa mu hadu da mutane da yawa, wasu mu cutar dasu, wasu su cutar damu, wasu su bar Sautin muryoyinsu cikin kunnuwanmu, wasu Takun tafiyarsu cikin zuciyoyinmu, wasu su koya mana soyayya, wasu sunxo donsu rabamu da masoyanmu, yayinda wasu kanxo su dauke mu ba tareda mun shirya ba.... Follow me as I embark on this journey to explore you to have an insight akan princess Raudha . #Sunusi #Ahmad #Imran #Isma'il Who will be d winner? I who will win and take away this beautiful, adorable and cute princess ? Hatred, betrayal, jealousy, love, fate....... It's AMMIN SU'AD
Muqqadari Ne by Shatuuu095
Shatuuu095
  • WpView
    Reads 86,500
  • WpVote
    Votes 7,652
  • WpPart
    Parts 46
Kaddara kalma ce me girma Wanda Allah Kan jarabci bawansa da ita Amma kuma yayi alkawarin lada me girma to whosoever ya karbe ta, yadda DA Kaddara is a sign of a muuminun. * * * Koda wasa kayi tunanin zan aureka ko zan soka kayi kuskure, virginity is every woman's pride and proud but ka cuceni ka rabani da darajata, me kkeso na kaiwa mijina? * * * Kuka take sosae kamar donshi tazo duniya idonta yayi jawur kamar qarashi. "why am I alive? " shi ne tambayar data kasance take yinta a kullum. Rayuwarta abin tausayi ce, abubuwa masu girma Ke faruwa da ita. "I'll accept and stand beside u" Itace Abinda take jira Daga Gurin wanda Ta dade tana so Amma besan tanayi ba MA. Inner self enta Ke gaya mata komae MUQQADARI NE Follow me on this journey to have an insight on rayuwar mupheeyda . Wacce Kaddara ce haka? Waye yyi danyen aikinan? WA take so? Ze sota? Who will accept her? I've all the answers you need dont skip a word let alone a page. Muqqadari ne Ammin su'ad ce?
The Presidential Throne by Tyetyelorh
Tyetyelorh
  • WpView
    Reads 62,723
  • WpVote
    Votes 1,684
  • WpPart
    Parts 25
The choices we make in life often come down to good or bad. Sometimes, though, we don't even get to make those choices ourselves. Looking back on every bad memory I can still recall, every pain I've endured that still feels etched into my flesh, I've come to learn one thing: faith. Faith taught me to survive-for my own sake and my own good. The one thing I feared most was losing my parents. Just the thought of it used to break my heart. I grew up living what many would call "the perfect life." At times, I thought I couldn't survive any life other than the one I had with my beloved parents. They were the two people I grew up loving deeply, without anyone else ever taking their place. Being the daughter of two well-known figures in our country was exciting and full of joy. But the idea that one day I might leave them behind-whether through marriage or other life changes-haunted me. It felt like losing a part of myself. Yet, looking back at everything I've been through, I realize that if those events hadn't happened, I wouldn't be the person I am today. This story is one of revenge, romance, love, hatred, and politics-a reflection of the struggles within our beloved country. Set in the fictional land of Wenturia, this tale will take you on an emotional journey. Check it out, and I promise you won't regret it! The complete novel is available on OkadaBooks! #AnEnglishAndHausaNovel! Written by Fatima Lawan (Tyetyelorh)
MARYAMU by UmmAsghar
UmmAsghar
  • WpView
    Reads 67,155
  • WpVote
    Votes 4,666
  • WpPart
    Parts 30
Harararta Aliyu yayi jin abinda tace sannan yayi tsaki ya dauke kai, cikin ranshi kuwa cewa yakeyi yarinya bakiyi karya ba don kuwa sosai na tsaneki ko sha'awar ganinki banayi.
KURUCIYAR JIDDAH by asykhaleel
asykhaleel
  • WpView
    Reads 58,590
  • WpVote
    Votes 3,213
  • WpPart
    Parts 26
Labarine mai cike da barkwan chi, nishad'antarwa da sanyaya rai.
RUWAN DARE.........  by ashnurpyaar
ashnurpyaar
  • WpView
    Reads 19,555
  • WpVote
    Votes 1,029
  • WpPart
    Parts 12
Allah ya sani bata k'aunar zuwa gun matar nan domin daga gidanta zuwa bakin titi inda zata hau napep akwai ɗan tafiya, sai an wuce wasu bishiyoyin dake bayan layin hanyar sam ba tada kyau, idan dai har tayi dare bata cika son biyawa gunta ba saboda tsoro, yau ma dalilin daya ya sata zuwa gidan domin tace mata kuɗi hannu, ita kuma Sadiya indai akwai naira to kukan shirya. Bayan ta baro gidan a yanzu har duhu yayi,tafiya take tana zancen zuci "wannan bishiyoyin Allah ni tsoro suke bani, su suke k'arama hanyar nan duhu fa,amma gari da dan sauran haske, hanya ba haske haka ai sai ama sane ko duka ba wanda ya sani Allah dai ka kaini.,....." Tana cikin wannan zancen zucin Ba zato ba tsammani Sadiya taji wani abu ya bugeta gum! Cikin razana tsabar tsoro tayi ihu, dama Sadiya akwai aukin ihu inta ga abin tsoro, Saidai ihun da tayi babu wanda yajiyo ta saboda nisan gun da bakin hanya, tayi yunk'urin juyawa kan ta farga kawai taji kamar anyi sama da ita ta faɗo! Jakarta da ledan magungunan dake hannunta suka zube k'asa daga nan bata k'ara Sanin inda take ba..........Ku biyo mu
Hayrah by nafisatuu
nafisatuu
  • WpView
    Reads 180,903
  • WpVote
    Votes 19,177
  • WpPart
    Parts 25
(#32 in spiritual🔥 on 31-01-2018) EDITING. My name is Hayrah Adil. I'm 24 years old and blessed with an adorable baby girl Maya. I've been married to my husband, Abdul-jabbar Marwan for the past four years now and I've never been happier. He treats me like a queen. He made me to forget the bad and tough times I experienced before. He's my knight in shining armor. He's the love of my life. Jabbar really did a lot for me. I came from a poor family. I'm an orphan. My fathered died when I was 15. He left me with only my mom and small brother zayd. Jabbar lost his father too, five years ago. I met Jabbar at the company he worked when I was doing my NYSC program. He kept Chasing me around. Buying food stuff for us. That time I hated him. Overnight Allah changed my feelings towards Jabbar. I love Jabbar so much, not because of his money but for the sake of Allah. His mom and his two junior sisters hate my sight. They hate me with all their hearts. They think I'm here because of his money. I always try my best to impress his mom but she never seem to care. "A poor and filthy brat like you shouldn't be anywhere close to my son" that's what his mom says all the time. She hates me with all her life. That's why she's planning on ruining my marriage with Jabbar. And Insha Allah it will never happen.