ayshamummy's Reading List
3 stories
Y'AR BAUTAR K'ASA by ZahraSurbajo1
ZahraSurbajo1
  • WpView
    Reads 10,852
  • WpVote
    Votes 241
  • WpPart
    Parts 1
labarine akan yanmata masu kwadayi gami da dogon buri,salma yarinyace kyakkyawa ajin farko,yayinda zuciyarta,ta lalace dason abin duniya,bata da buri daya wuce taganta an turata bautar kasa,waishin wannan buri na salma yana cika kuwa?in yacika ina makomar kwaɗayi da burin datake dashi?duka amsoshinku nacikin wannan littafi kushiga ku karanta ze nishaɗantar daku kuma ya faɗakar.
KALLON KITSE.  by Real_autarhajiya
Real_autarhajiya
  • WpView
    Reads 32,005
  • WpVote
    Votes 1,902
  • WpPart
    Parts 18
Story ne akan Feedoh da Malamin ta wanda aganin ta tunda yana koyarwa a Islamiyya bayada wani class ba shida kud'i...saboda shid'in Malamin islamiyya ne. uwa uba daya kasance mai d'aukan karatun FIQH wanda dashi mutum zaisan kansa sai suke d'aukan sa wai dan iska..kwatsam soyayya ta k'ullu tsakanin Malamin da Feedoh shiyasan itace amma ita batasan shi bane....ya take ne.
Gurbin Zuciya  by Gimbiya229
Gimbiya229
  • WpView
    Reads 14,947
  • WpVote
    Votes 753
  • WpPart
    Parts 6
Hausa story