ummeepaki's Reading List
9 histórias
HALIN KISHI (NADAMAR UMAIMAH) de MaryamahMrsAm
HALIN KISHI (NADAMAR UMAIMAH)
MaryamahMrsAm
  • Leituras 3,541
  • Votos 196
  • Capítulos 9
Labarin Umaimah mace me tsananin kishi wanda ya kaita ga gamuwa da qaddarar da ta sanya ta a dana sani na har abada
DDDIGAR ƘAYA... de Gureenjo6763
DDDIGAR ƘAYA...
Gureenjo6763
  • Leituras 7,047
  • Votos 84
  • Capítulos 11
Sarƙakiyar soyayya, mai cike da rikice-rikice, wacce mafarinta ta zama fitinannen tsana da kyama, ashe ana zaton wuta ne a makera aka tsince ta masaka...
ABINDA AKE GUDU (Completed) de BatulMamman17
ABINDA AKE GUDU (Completed)
BatulMamman17
  • Leituras 318,674
  • Votos 20,804
  • Capítulos 61
Labarin Asmau....labarin ABINDA AKE GUDU.
GOBE NA (My Future) de KhadeejaCandy
GOBE NA (My Future)
KhadeejaCandy
  • Leituras 156,580
  • Votos 17,089
  • Capítulos 65
Babu mace da zata labarta yadda wata macen take ji har sai ta taba kasancewa a cikin halin da wacan macen ta kasance. Daga ni sai ire-irena mu ke iya labarta yadda mace ta ke ji idan aka keta haddin yarta ko kuma ita kanta! Ina ma ace yau haddina ni Halimatu aka keta ba na yata ba? GOBE NA... Zawarcin Halimatu... *** *** *** Babu wanda zuciyarsa ta raya masa sai matar nan, sosai ya maida hankali yana kallon gurin da take zaune tare da yaranta, the way ta take sharar hawaye ya kara karafafa zatonsa a kanta, labarin yarsa ya shigo ciki duk kuwa da bata fadi sunansa ba ko sunan yarsa sai dai ta fadi cewar mahaifin yar ya zargeta da kisan yarsa saboda kaddarar mutuwarta ya fada mata, kamar yadda kadarar gushewar hankalin abokin aikinta ya fada a kanta, an keta mata haddi an ketawa yarta, mijinta ya ci zarafinta, a kokarin kwatar hakkin yarta mijinta ya saketa, ga labarin samun aikin kamfanin da tai ya shigo ciki sai dai shi ma bata fadi sunan kamfanin ba..... Wani irin kallonta yake, har ya ji kamar gilashin dake idon sa ya tare ganinsa sai ta ya cireshi yana cigaba da kallonta, ita kuma ta soke kai kasa yana ta latsa waya tana sharar kwalla, wa akai wa fyade? Wacen karamar ko babbar? No wait mutunen da take bawa abincin a kusa da kamfaninsu abokin aikinta ne? Is that why take kokarin kula da shi? Waye mijin na ta? Waya ke bibiyarta? A lokaci daya ya jerowa kansa wadannan tambayoyin, da bashi da amsar su, and he can't take his eyes on her kamar his life defend on her.
ABDULKADIR de LubnaSufyan
ABDULKADIR
LubnaSufyan
  • Leituras 368,442
  • Votos 31,449
  • Capítulos 38
"Banbancin kowacce rana na tare da yanda take sake kusantani da ganinki" #Love #Family #Military #LubnaSufyan
Hafsa de nafisatuu
Hafsa
nafisatuu
  • Leituras 719,831
  • Votos 56,120
  • Capítulos 39
Aasim Mukhtar Galadima And And Hafsa Abubakar Bulama; Two Strangers whom fathers are best friend. When they get married by knowing only each others names, things starts off on a rough path with Hafsa's gentle nature colliding with Aasim's arrogance but with time, he realizes his arrogance towards her was only to blind the fact that he is in love with her. Will Hafsa reciprocate his love despite all the hardships she faced because of him?
Poetry for the Heart & Soul de Aishabella13
Poetry for the Heart & Soul
Aishabella13
  • Leituras 473
  • Votos 95
  • Capítulos 11
Poetry for the heart and soul...they will take you away, they will make you feel free while trapping your heart at the same time. We will explore the beauties of nature, the feeling it stirs within you, but most of all, we will explore ourselves. Dare to venture into the world of poetry? I dare you
Acceptance: A Nigerian Love Story  de xieykhalil
Acceptance: A Nigerian Love Story
xieykhalil
  • Leituras 802,497
  • Votos 13,145
  • Capítulos 10
He grew up in Nigeria She grew up in Saudi Arabia She's an open book He has a closed heart She hates complicated things He doesn't even know what is complicated and what's not. She's a chatterbox and she's fascinated by the fact that he doesn't get mouth odour from his extreme silence. Or is she just too noisy to know that he actually talks too. She accepts reality easily He get confused & depressed then locks his soul just because its hard to accept reality. He lost his loved ones She lost her world But she recovered while he's still finding it hard to recover. They have one thing in common though. They are both doctors. Is he ever going to accept qadr? Will he open up his heart? Will he accept a new love?
Alkyabba de Miryamaah
Alkyabba
Miryamaah
  • Leituras 1,111,695
  • Votos 7,780
  • Capítulos 4
He looked at me with so much adoration in his eyes that made my stomach do double flips and my heart just melted. "I will shield you from all the harm in this world. I will make sure everyone accepts the shade of your skin and your brunette hair. You will never ever feel like you don't belong here anymore. You deserve to be happy like every princess. And you will forever be happy. I promise you this. " The tears were swimming at the brim of my eyes gently cascaded down my face just as he finished his sentence. I trusted him. I knew he meant it. And for the first time in my life,I was glad I was married to this man.