jidda012's Reading List
9 stories
💖💝BATUUL💖💝 by phartiemarhk
phartiemarhk
  • WpView
    Reads 905,898
  • WpVote
    Votes 42,865
  • WpPart
    Parts 99
BATUUL
Mi Amor, my love!  by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,130,091
  • WpVote
    Votes 101,478
  • WpPart
    Parts 36
Abdulhameed: She's my dream girl. Fatima: He's always been my crush, every girl has a crush on him. Abdulhameed: I love her. Fatima: I love him. Abdulhameed: I'm doing it for my father. Fatima: I'm literally forced. Abdulhameed: But she still loves her ex. Fatima: But he still loves his ex wife. Abdulhameed: And its just two years marriage. Fatima: And its just two years marriage.
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 277,737
  • WpVote
    Votes 21,590
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
♥💍ZUCIYAR ABDALLAH♥💍 by AyshabNasir
AyshabNasir
  • WpView
    Reads 77,541
  • WpVote
    Votes 5,534
  • WpPart
    Parts 51
soyayya da shakuwa tsakanin Rumasa'u da Abdallah, Rumasa'u ta kasance yarinyar attajiri wanda baisan komai ba sai wulakanta na kasa dashi ta taso cikin kadaici tareda rashin samun soyayyar iyayenta wadanda suka maida hankali kan tara dukiya Abdallah yaro ne dan talakawa wanda ya fada matsanancin soyayyar Rumasa'u Halima: marainiya wacce ke matuqar qaunar kasancewa da Abdallah....💖💍💖
AJALIN SO by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 625,865
  • WpVote
    Votes 32,416
  • WpPart
    Parts 49
Meet DR MOHAN...and his two weird wives. #Banafsha #mohan #nimrah
Becareful With My Heart by miemiebee
miemiebee
  • WpView
    Reads 448,023
  • WpVote
    Votes 48,518
  • WpPart
    Parts 65
"The joke is on you now Muhseen." "No please don't do this, you can't just throw away all that we had like this, please don't" I pleaded. "I can't? Seriously?" She lead out a sarcastic chortle "Only Muhseen Salah can huh?" "What do you mean by that?" I managed to utter. "Exactly what am saying" she snapped curtly "It's about time you learn the truth Muhseen, I just tricked you none of the things we had and shared for the past week was real. Come to think of it, why will I change overnight? Why will I love someone who hurt me in the past like you did? Am not a fool Muhseen" She paused glaring at me. "No" I muttered ceaselessly as I shook my head not believing a thing from what she said. "No Cara you're joking, you must be joking." "You can take it as a joke it's what I did too when you broke up with me months ago so continue to believe all I said as a joke." She said cold heartedly not showing even the slightest care. Why is she doing this? I thought we are over all these. "Cara please stop this, stop it please my heart can't take it. You said it yourself that you've forgiven me. I thought we were over all these, why are you bringing it up now?" "Because I wanna break your cold heart like you did to me some time ago Muhseen plus this is the time I planned on telling you so it would make your heart crumple, bruise and hurt just like it is doing already." She paused and took a quick glance at me pathetically "Remember how you icily rubbed it to my face that you don't love me, that is was all a trick? Remember how you threw away everything that we shared? It's payback time Muhseen."
ZEHRA | ✔ by fadeelarh1
fadeelarh1
  • WpView
    Reads 119,669
  • WpVote
    Votes 10,176
  • WpPart
    Parts 47
Shin me zai faru idan ZEHRA ta tsinci kanta a sarqaqiyar SOYAYYA tsakanin ta da 'yan uwan juna MUSTAPHA da MUHAMMAD??
DIYAM by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 949,068
  • WpVote
    Votes 81,852
  • WpPart
    Parts 71
This is not a love story but it is a story of love, of how it never dies no matter how long and how far apart the lovers are. Just follow my pen for I assure you, you are going to fall in love with Diyam.
IYA RUWA FIDDA KAI(THE LOVE SAGA) COMPLETED by SiyamaIbrahim
SiyamaIbrahim
  • WpView
    Reads 92,802
  • WpVote
    Votes 5,996
  • WpPart
    Parts 55
Ta kasance kyakyawar yarinya mai ilimi da kwazo wanda ilimin ta zai kasance mata abin alfahari a gare ta bata da isashiyar lokacin kan ta kuma bata da lokacin sauraron maza komai ilimin namiji da arziƙin shi bai kai mata matsayin wanda zata saurara ba Ya kasance kyakyawan namiji mai ji da kai da izza haɗe da ƙarfin zuciya bai da lokacin ko wace mace a rayuwar shi illah yarinya ɗaya da ya kasance yana burin mallaka a rayuwar sa amma ita kuma yarinyar bata san yana yi ba. Ya tsani halin ta na izza da jijin kai haka ita ma ta tsane shi shi da halin shi dan ba su da kyakyawar fahimta tsakanin su The two will keep on clashing on each other countlessly Don't miss out the exciting,explosive,romantic,hot love story, tragic,pains,cheat,wild thoughts,brainstorming and lot more Keep up with siyama ibraheem on this amazing love epics of IYA RUWA FIDDA KAI(the love saga) make sure you don't miss any part of the book Is yet to come your way very soon!!!! Vote and drop ur comments