ummadeel16's Reading List
21 stories
GADAR ZARE by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 401,192
  • WpVote
    Votes 18,972
  • WpPart
    Parts 85
A firgice ya mik'e daga inda yake zaune, yana kallon sauran abokanan nasa fuska cike da hawaye idonsa yayi ja sosai Buga kansa ya fara yi ajikin bango yana ihu yana cewa " sun kashe min kowa bani da kowa yanzu, zaman dirshan yayi a k'asa, yana ihu yana yarfa hannunsa, zumbur ya mik'e ya nufi fridge ya d'auko robar ruwa ya bulbulawa kansa "Akan ido na suka k'one gidan mu, mahaifiya ta, mahaifi na, k'anne na duk suka mutu akan kunne na ina jiyo ihun su *************** "Cikin waye wannan a jikin ki? uban waye yayi miki ciki? bazaki fad'a ba saina kashe ki, wayyo na shiga uku duk irin tarbiyyar dana baki abinda zaki saka man dashi kenan, cikin kuka tace " wallahi Aunty ban sani ba, idan za'a kashe ni ban san wanda yayi min cikin nan ba, nima ganin shi kawai nayi ajiki na, tafiya tayi ta bud'e durowa ta d'auko Qur'an ta d'ora akan ta tace " na rantse da wanda raina ke hannunsa bansan wanda yayi min ciki nan ba. Kanta tayo gadan-gadan tana nizaki rainawa hankali, ta shak'e ta idonta suka kakkafe ************** A cikin gidan yarin yake ihu yana kuka yace " sunci Amana ta, sunyi min butulci, na yarda dasu amma sun ci min amana sun had'a min GADAR ZARE Amintattu nane suka yi silar zuwa na gidan yarin, sun raba ni da kowa nawa sun raba ni farin cikina,cikin matsanancin kuka yace " wallahi koda zan rasa komai na rayuwata bazan kyale su ba. Sun mun sharri, sun had'a man makirci da GADAR ZARE ************* "Koken a cikin kayana kuma, kafin ya k'ara sa maganar dubbun police sun kewaye shi da bindugogi, Ana cikin haka wayarsa ta fara ringing, dakyar ya samu ikon d'agawa, ji yayi muryarsa ta tintsere da dariya yace " nine, d'an uwanka, kaga yadda nayi wasa da hankalinka ko, na nuna maka halin 'yan Adam Cikin rawar murya yace " mai yasa kaci amanata? " saboda ina santa, ita rayuwa tace kuma mallakina , Wani irin mahaucin ihu ya saki tare da buga wayar da k'asa .
Unholy Matrimony by xxinlove
xxinlove
  • WpView
    Reads 40,132,041
  • WpVote
    Votes 1,688,622
  • WpPart
    Parts 72
Tobias and Talia are complete opposites, yet thrown together in an arranged marriage. Can they navigate married life in the wake of a terrible tragedy? ***** After being pressured into an arranged marriage to merge their families' companies, Talia and Tobias are stuck living together as husband and wife. Although they are both unhappy, neither tries to make the best of it. Tobias is too busy, and Talia is too distraught by the tragic death of her former fianceé, Jason. But as time goes by and they spend more time together, an undeniable attraction develops between the two. Despite this, Tobias can't seem to see past his jealousy of Jason and accept Talia - and Talia, plagued by guilt, is unwilling to let Jason go. Are the two heading for better - or are they headed for far worse? [[word count: 50,000-100,000 words]]
WUTAR KARA  by Gimbiya229
Gimbiya229
  • WpView
    Reads 32,382
  • WpVote
    Votes 660
  • WpPart
    Parts 2
Wutar kara is a journey of two women that despite being together are different. While Hajo is the arrogant and rude type, Bilkisu is the humble one. Both were married to different men with different status. And both had different destinies. I thought to share their journeys with you. Enjoy
Mai Tafiya by donutfairy
donutfairy
  • WpView
    Reads 199,666
  • WpVote
    Votes 20,150
  • WpPart
    Parts 29
Labarin wasu mata guda uku mabanbanta asali da kaddara ta hada su a yayin da suka dauki aniyar yiwa talauci gudun fanfalaki. Sai suka fada karuwanci..duniya ta zo musu a tafin hannu har suke zaton tafiyar ta kare. Ku biyo su tsakanin Niger da Nigeria mu ga yadda za ta kaya! Mai tafiya..wani guzuri ka tanada??????
Abin Tsoro! Kura a Rumbu(2017) by Benaxir
Benaxir
  • WpView
    Reads 20,503
  • WpVote
    Votes 1,441
  • WpPart
    Parts 13
Hausa true life story, its a lit
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 183,010
  • WpVote
    Votes 12,539
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
UMM ADIYYA (Read Full Book On okada) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 109,702
  • WpVote
    Votes 2,946
  • WpPart
    Parts 7
#6 in Romance 14/04/2017 Tunda take bata taba ganin mugun mutum marar kunya irin Zaid Abdurrahman ba. Ta so ta juya amma ganin su Maami yasa ta fasa ta shigo falon ta gaishe su sama-sama don tare suke da yayanta Saadiq. Har ma yana tambayarta "Ummu A. da fatan dai wadannan basu baki wahala a wurin aikin?" Murmushi tayi har sai da kumatunta ya loba sannan tace "Mutanen da suka bini har da roko saboda na musu aiki ba sau daya ba ba sau biyu ba, ai kaga bazasuyi garajen bani wahala ba, don haka ina aikina cikin kwanciyar hankali with full amenities. Ko ba haka ba?" Ta fada cikin dai murmushinta hade da harde hannayenta saman kirjinta. Idanunsa ya zuba mata tamkar mai karantar duk wani motsi da ruhinta yakeyi, "Saadiq, dole mu kula da Adiyya, saboda ko ba komai ta san yanda take amfani da kwakwalwarta, she's very smart." Ya kare maganarsa cikin murmushi. Tsumewa tayi hade da aika masa kallon banza, "Dole kace kuna kula da Adiyya, banda dan karan wuyar da kuke bani me kuke yi? kullum nayi aiki sai an kwakulo kuskure a ciki, ko me ya kaishi daukana aikin ma tun farko oho." Barin falon tayi zuwa kicin inda tayi zamanta a can taci abincinta. Bata sake bi ta kan falon ba bare ta san lokacin tafiyarsa. Tana kwance kan gado sai aikin sake-sake takeyi abu daya ke yawo a kwakwalwarta, kuma hanya dayace da zata bi don magance wannan damuwar- itace ta bar aiki a AZ IT consultants. A karo na uku! Ko su kadai suke daukan ma'aikatan da suka karanta fagenta ta yafe wannan aikin da irin ukubar da take shiga kullum wayewar gari, "To ma wai aikin dole ne?" Ummu Adiyya ta tambayi kanta, ba tare da sanin dalili ba ta samu kanta tana tsiyayar hawaye. "Duk harda laifin Abba ma yaya za ayi bayan na fada masa komai kuma yace na ci gaba da aiki dasu?" ******
DOGARO DA KAI  by ayeesh_chuchu
ayeesh_chuchu
  • WpView
    Reads 39,635
  • WpVote
    Votes 2,626
  • WpPart
    Parts 24
It's a Hausa story, based on self confidence, love, business, Hausa culture and lot more. Zainab yarinya ce da ta Dogara da kan ta, ta dalilin sana'ar da take takama da ita. Hakan yasa 'yan uwanta matasa su ke koyi da ita wajen ganin sun dogara da kansu. Katsam! Kaddara ta haɗa ta Samir Alkali da Hafeez Sulaiman. Matasa ne da su ka dogara da kan su, su ka kawo rud'ani a rayuwar Zainab. Shin waye gwarzon?? Ku tsunduma tsundum acikin wannan gajeren labarin.
A SWIM ACROSS TIME... by Ibreathemagic
Ibreathemagic
  • WpView
    Reads 53,003
  • WpVote
    Votes 5,609
  • WpPart
    Parts 41
From the grassy plains of Northern Nigeria to the swampy areas in South; two souls battled their way towards their destinies and struggled to overcome the obstacles placed in their paths. With a pinch of romance,a bucket of humour,a pint of self love, spiritual and personal growth and of course family drama;nothing is impossible. (Don't let this fool you ,I usually write better than this.Writing descriptions just happens to be the bane of my existence ) *this is more of a story of self discovery than it is a love story * NB: This is a first draft and story is unedited.
Meant to be by Aseeyah1234
Aseeyah1234
  • WpView
    Reads 41,907
  • WpVote
    Votes 4,468
  • WpPart
    Parts 15
Three young men named 'A3' Abdulazeez, Abdulrazaq and Abdulzaheer. They're powerful, rich, handsome, religious, obsessed polo players and any other thing a guy could ask for. Despite their ego and pride, one of the A3 fall in love with a girl they hardly like..it's true we have our dreams and desires but destiny can't be avoided. The girl on the other hand is exceptionally beautiful both in and out, smart, independent and outspoken. Her parents are not rich neither are they poor. One thing she hates the most is being disrespected and looking down on.. Read more to see how destiny get them together despite how different they are.. Will they get to fulfill their dream of marriage or not?
+3 more