MeenerhHamzah's Reading List
157 stories
✨MIJIN AMMINA NE SILA(COMPLETED)✨ by NoorEemaan
NoorEemaan
  • WpView
    Reads 10,487
  • WpVote
    Votes 373
  • WpPart
    Parts 36
labari mai matukar ban tausayi, son zuciya, soyaaya mai zafi da shiga rai, hadi da nadama.....
SOYAYYA KO SHA'AWA by jami1020
jami1020
  • WpView
    Reads 152,535
  • WpVote
    Votes 5,305
  • WpPart
    Parts 60
labarine da ya kunshi rikitacciyar soyayya da ramuwa,Wanda masoyan suna son juna Amman sun kasa gasganta haka Wanda har suka kusa su rasa juna hmmmm me zai faruuuu
NAGA TA KAINA by Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    Reads 96,515
  • WpVote
    Votes 7,863
  • WpPart
    Parts 64
A TRUE LIFE STORY A HRT TOUCHING STORY
NI KISHIYAR UWATA CE! by realfauzahtasiu
realfauzahtasiu
  • WpView
    Reads 58,708
  • WpVote
    Votes 536
  • WpPart
    Parts 11
labarine akan wani uba da yake haikema yarsa ta cikinsa a gefe Kuma qawarta take yaudararta take fadawa lesbian ga Kuma uwarta itama da take neman qawayenta qarshe yarinyar take shiga duniya take haduwa da wani baturen American ahlil kitab suke qulla soyayya har take kaisu ga aure, shin Yaya wannan turka turka zata kaya? idan kina buqata ki bini ta WhatsApp ki biya dari biyunki Kisha karatu ko Kuma ta telegram
SHU'UMIN NAMIJI !!    (completed) by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 414,425
  • WpVote
    Votes 25,027
  • WpPart
    Parts 75
Labarin Zaid da Zahrah...."Idan har yaudara zata zamemaka abun ado mai zaka amfana dashi acikin rayuwarka ? Miye ribar aikata zina da fasiƙanci ? Natsaneka Zaid ! Natsaneka !! Bana fatan Allah yasake haɗa fuskata da taka fuskar har gaban abada".....
INDA RANKA...KASHA kALLO by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 107,351
  • WpVote
    Votes 7,186
  • WpPart
    Parts 41
*😳INDA RANKA....😳* Billy Galadanchi HASKE WRITERS ASSO. Wannan littafin kacokam na sadaukar dashine ga Kawar Alkhairi kuma babbar Aminiyata *CUTEST ZARAH BUKAR* Da sunan Allah mai rahama mai jinkai,ina roqon Allah yabani ikon rubuta Alkhairi abinda zai amfaneni duniya dakuma lahira yakuma Baku ikon daukar darussan dake cikin wannan littafin Ameen... Vote me on wattpad@68Billygaladanchi 01 Zara zonan! Ta fada a tsawace cikin Isa dakuma nuna cewar itadin yar wanice kuma ta Isa da zaran,mikewa zaran tayi cikin mutuwar jiki dajin zafin Abinda Aina tamata agaban friends d'inta taje dab da motar ta tace "gani Aunty Aina" wani mugun kallo ta wurga mata sannan ta dauke kanta ta mayarda dubanta zuwaga sitiyarin motarta sannan tace cikin daga murya "Dan uwarki zarah kan nabaki kayan jikin kinnan ya mukai dake? Ban sanar miki karki kuskura ki shigo dasu jami'a ba?" Langwabe kai zarah tayi hawayen datake kokarin rikewa suka zubo ta furta cikin dacin rai "Aunty Aynah duk
BABU WAIWAYE by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 73,007
  • WpVote
    Votes 4,644
  • WpPart
    Parts 24
Bugun zuciyar tane ya qaru, ganin shigowar Al'ameen gidan, ktchen take qoqarin shigewa sanda ya qaraso gabanta ya murtuqe fuska hade da ce bayan ya qura mata manyan idansa "Ina sanin meye asalinki? Wacece ke? Wannan aikin dakike beyi kamada jikinki ba sam, alamomin ki da komai be sanar dani cewar daga wani mugun gida kika fito ba meya kawoki london? Tayaya ma kikazo? Dayaya kika soma wannan makarantar me tsada? Mesa kika saka kaya masu tsada kuma kina aikatau?" Hawayene ya dararo mata amma batayi magana cikin bacin rai yace "Wani karuwanki ne ya biya miki da kuka rabu yace baze kuma biya ba?" Da sauri ta dago ta kalkeshi ido cikin ido tana ci gaba da zubar kwalla,yaci gaba "Idan ba haka ba sanar dani dalilinki na zuwa london da kuma ya akayi kika zo? Kuma waye iyayenki inane garinku a niger? Sosai ta masa kallon na gaji da tsayuwa shida kanshi ya sani koda ze shekara magana bawai tankashi zata yiba,da saurinta kuwa ta juya zuwa ktchn aikam wani hankad'ota yayi seda ta buga goshi!!!!
RUWAIDA ✔️ by rahma_Inuwa
rahma_Inuwa
  • WpView
    Reads 263,916
  • WpVote
    Votes 32,267
  • WpPart
    Parts 54
Poor Ruwaida Mahmoud had to get married to her friend's brother, Turaad, a rich sophisticated Doctor not knowing she had signed a contract to save her life! _______________________________ Her eyes tinged with tears the moment she raised her head to look at him. All the while he spent talking to her, she had her head down, staring endlessly at her hands. His words filled with a sincerity which he had shown broke her to pieces. The most she could do was smile at him. Even if she wanted to, her words wouldn't be able to make sense. She had so much to say, so much to let out, but then, her vocals refused to let her. He held both her hands and smiled back, his other hand on the small hospital bed she had laid. "You scared me Waida, I almost passed out seeing you being trolled back into the ICU you know," He said, and laughed, ducking his head low, as the way he had acted replayed in his memory. She also chortled silently, not minding the tears that refused to stop, moments like this, always left her emotional. "I did? But I'm fine now ain't I," she asked and he placed a hand on his forehead, his overdramatic wife mode had just been turned on. "Yes you're, but please don't ever do that again," he said with a stern face. "Promise me," With an absentminded look in her eyes, she nodded and gave a quick reply. "Yes Muhammad, I promise," Love_ Silentwriter ☕️
AYUSH ✔️ by fateeyma_
fateeyma_
  • WpView
    Reads 329,884
  • WpVote
    Votes 29,487
  • WpPart
    Parts 65
The path of two heartbroken persons cross by a marriage arranged by their parents. They both heal their broken hearts together, showering each other with love and totally forgetting their past. But what happens when the causes of their heartbreak try to wreck the new bond between them. Read and find out!!!
AMEERATU RAYHANA(GIMBIYA RAYHANA ( by teemahzara
teemahzara
  • WpView
    Reads 29,188
  • WpVote
    Votes 1,437
  • WpPart
    Parts 129
This story is about,a princess a beautiful princess named Rayhana she is the daughter of king of Dubai . she was kidnapped by the maids of the house when she was a baby some one in the family gives her ransom money to kidnapped her and take her per away The maids left her at airpots in the hands of a Nigeria man ,he noadopted her as his own daughter, she suffers so much in the house This story is about ,love, emotions, sacrifice, hardships, tears,evilness Read and found out yourself Ameeratu Rayhana