hsady85's Reading List
13 stories
TAGWAYE by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 38,840
  • WpVote
    Votes 2,036
  • WpPart
    Parts 21
If you are looking for a story that will touch your heart and soul, this is it.
Aisha_Humairah by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 759,157
  • WpVote
    Votes 63,974
  • WpPart
    Parts 77
It is a story about two sisters that are like the two sides of a coin, totally different yet part of each other. It is a story about loneliness, sadness, discrimination, hypocrisy, self pity and of course love. Get your handkerchiefs ready because this story will bring you tears. Enjoy
Maimoon by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 857,151
  • WpVote
    Votes 58,999
  • WpPart
    Parts 82
It is a story about a typical Fulani Muslim girl with a perfect background and up bringing from a very wealthy family, who later meet with a destiny that totally changed her and left her hanging on a thin thread of her real self. It is a story about love, sacrifices for love and the consequences of that. Maimoon will bring tears to your eyes. Main Characters: Moon: Very beautiful, intelligent and well mannered girl from a very rich family. A girl 'loved by all' as stated by her envious sister. Ibrahim: A poor yaroba handsome charmer. Madly in love with Moon but have low self assurance. Sultan: A hot tempered, spoiled rotten rogue. A prince, who harbours a life changing secret.
Safiyyah by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 36,973
  • WpVote
    Votes 1,480
  • WpPart
    Parts 17
Come, let me tell you a story, a story of a man and a woman both blessed and also doomed. Let me tell you a story of love, of a heart crying out for love, reaching out for love, only to be grabbed and pulled away by cruel hand of destiny. Come, let me tell you a story of Safiyyah and Gidado, a match made in heaven but placed wrongfully on earth with a lot of obstacles between them. Can it happen? Can they be? Is it even possible? Come, let's cry and laugh with Piya and her Pyar.
💔 JIDDA 💔 by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 56,524
  • WpVote
    Votes 3,048
  • WpPart
    Parts 18
The hidden tears of a daughter, a wife and a mother.
Akan So by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 333,793
  • WpVote
    Votes 27,142
  • WpPart
    Parts 51
"Tun daga ranar da ka shigo rayuwata komai ya dai daita" Da murmushi a fuskarshi yace "Bansan akwai abinda na rasa a tawa rayuwar ba sai da na mallake ki"
Martabar Mu by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 3,487
  • WpVote
    Votes 174
  • WpPart
    Parts 3
Taya zai kalli idanuwan Abbu bakin shi yayi shiru? Ta ina zai hada idanuwa da Abbu kamar bai ci amanar daya bashi ba? Ana mutuwa sau daya, shine yardar kowa, amman a tsayin satikan nan, ya mutu a duk ranar da zai tashi daki daya da Rayyan, ya ga Rayyan yayi mishi murmushi, numfashin shi daukewa yake yi Ba zai iya kallon Mami kamar bai taba amanar da ta dauko ba Wannan karin bayajin mutuwar da zata dauke shi ta wasa ce Bashi da tabbacin idan numfashin shi ya tsaya zai dawo. * Littafina na siyarwa ne akan naira #300 Account details 3029530320 Lubabatu Sufyan Polaris Bank Whatsapp Number: 08074545149 (Domin tura shaidar biya)
WAIWAYE... 1 by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 7,840
  • WpVote
    Votes 534
  • WpPart
    Parts 6
***Labarin WAIWAYE... #Dandano *** Na baku labarai kala-kala, a cikin su na baku labarin soyayyar data qullu a WATA BAKWAI, na zo muku da labarin tashin hankalin daya faru AKAN SO, kafin muyi tafiya a cikin RAYUWAR MU in da mukaga labarin Labeeb, ban gajiya ba wajen warware muku ababen da ALKALAMIN KADDARA ya kunsa da addu'a kawai take da tasirin sauya shi, ABDULKADIR ya zo da soyayyar da take ginuwa a bisa kyautatawa, kafin burin Hindu ya kaita hango MIJIN NOVEL, hankula kan tashi, zukata sukan girgiza lokacin da MARTABAR MU ta samu tangarda. * Tafiya ce ta ahali uku, tafiya ce da WAIWAYE...*ya hada kaddarorin su waje daya. Zan baku labarin iyaye uku mabanbanta da junan su, zan baku labarin uwar da ta mayar da yaranta jari, zan baku labarin uwar da ta amsa sunan domin kudi kawai, zan baku labarin uwar da ta so *WAIWAYE...* domin musayar zabin daya canza rayuwar nata 'ya'yan. Zan baku labarin SO, zan baku labarin KAUNA, zan baku labarin kaddarar da bata zuwa da zabi.
TSAKANINMU by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 2,301
  • WpVote
    Votes 114
  • WpPart
    Parts 1
Su uku suka kulla yarjejeniyar, sirri ne da ya kamata ya tsaya a tsakanin su ukun kawai, ko da ta kama zaren ta ja shi, ta hange shi da tsayin da ta kasa ganin karshen shi, burinta ne mafarin, yarjejeniyar da sirrin duk a tsakiya suke, karshen kuma sai ta dauka cikar burinta ne, shi tayi hasashe, shi ta shiryawa zuciyarta karba, ko a mugun mafarki bata hango burinta zai ci karo da kaddarar da ta dauketa tayi sama da ita, ta girgiza kafin ta tikota da kasa ba, faduwar da tayita akan sirrin da take ta riritawa, data mike kuma sai ya koma sama kafin tayi wani yunkuri ya dawo ya binneta da ranta!
RAI DA KADDARA by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 77,641
  • WpVote
    Votes 7,816
  • WpPart
    Parts 59
Daada, Ku saka mata Munawwara, ku kira ta da Madina. Watakila albarkacin sunayen biyu rayuwar da bata da zabi a kanta ta zo mata da sauki ko yaya ne. Zan so kaina a karo na biyu, ku fada mata mahaifiyarta ta sota a watanni taran zamanta a cikinta, ko ba zata yarda ba Daada ki fada mata ta yafe mun, ki bata hakuri na yanda zata kare sauran kwanakin ta a duniya tana biyan zunuban mahaifanta. Kuma ku fada mata sunan baban ta Kabiru, yanayin haihuwar ta ba zai canza cewa ita din jinin shi bace ko da bata da gadon shi. Ke ma ki yafe mun, kiyi mun addu'a ko da rayuwa ba zata sake hada fuskokin mu ba. Yelwa.