falaq77's Reading List
8 stories
WATA KISHIYAR (ALKAHIRI CE KO SHARRI) by MaryamahMrsAm
MaryamahMrsAm
  • WpView
    Reads 148,538
  • WpVote
    Votes 10,256
  • WpPart
    Parts 67
Labarin Soyayya, Sadaukarwa, Yaudara, Tuggu da Makirci.
WANI GIDA...! by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 130,458
  • WpVote
    Votes 12,237
  • WpPart
    Parts 31
Tana shiga cikin dakin, taji an janyo hannunta anyi gefe da ita. Cikin tsananin tsoro da bugun zuciya ta daga baki zata saki ihu, taji an sanya hannu an rufe mata baki, a lokaci guda kuma aka juyata tana kallon wanda yayi mata wannan aika-aika. Ta saki wani numfashi da bata san lokacin data rike shi ba, ta jefa mishi harara cikin wasa. Duk da cewa manyan fararen idanunta babu abinda suke fitarwa sai tsananin kauna mai tsafta. Ya kasheta da murmushin nan nashi da har kullum yake kashe mata jiki, ya kanne mata idanu, "Hello, love!". * Wai bahaushe yace 'hali zanen dutse!', 'mai hali baya canza halinsa!'. Bahijjatu tayi tunanin wadannan duk fada ce kawai, sai da ta kwashe watanni shida bata cikin gidansu ta koma, ta ga babu abinda ya canza zani daga tsarin rayuwar gidan. Wata irin rayuwa ce ake yi a cikin gidansu mai matukar daure kai. Rayuwar da babu girmama na gaba, babu bautar Allah, babu kuma tsoron Allah a cikinta. Bata san cewa rayuwarta na shirin yin juyi wanda bata taba zata ko tsammani a wannan dawowar ba. Ku biyo matashiya Bahijjatu domin jin ta yadda zata karbi wannan canji da yazo mata babu zato balle tsammani, ba kuma tare da ta shirya ba. Wannan littafi kyauta ne, wanda zai dinga zo muku a duk lokacin da damar yin typing ta samu... :)
🌹🌹MATAR MALAM🌺🌺 by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 322,944
  • WpVote
    Votes 26,931
  • WpPart
    Parts 59
Love..
His silence is his Pride (ON HOLD) by Girlwithpearl
Girlwithpearl
  • WpView
    Reads 2,595,696
  • WpVote
    Votes 81,844
  • WpPart
    Parts 36
In a religious, traditional and loving Muslim family, there lived a girl with loud and different opinions of her own. Unlike the other girls, Mahra believes in transforming her dreams into reality. She is the first independent woman in her 'Arab' family. For a young girl like herself, she goes through a lot of trouble to achieve what she wishes in her life and for her precious Job. Just when she thinks life's going on perfectly, steps in a man who ruins everything that she's built from all these years. Despite all the hatred she holds in her heart for him, somehow fate brings them both together. A beautiful tale of an unfulfilled love story, that is both enchanting and mesmerizing.
Drifting Apart ✔ by ikilimatuu__
ikilimatuu__
  • WpView
    Reads 131,511
  • WpVote
    Votes 13,898
  • WpPart
    Parts 40
Completed ✔ Aysha Al Qassim is the aftermath of a home robbery. Tragedy robbed her of her Father's love and stole her voice before she had the chance to speak out. The court released the culprit, and the guilty were set free. She was motivated to be a journalist, to find a way to voice her silence. She succeeded but couldn't find it in her to stop. Ahmad Bin Hussein is the definition of the boys mothers tries to set their daughters with. The epitome of sweet rumors and hopeful fantasies. Rich and successful. He is the way to find her voice. School was what brought them together. After marriage they started drifting apart, with her always at work Will her past continue to drag her down? Or will he save her? (EDITING) Highest rank : #1 in Abuja on 9th November, 2020 #1 in dunya on 11th February 2019 #2 in hausa on 31st october,2018.
Te Amor by _proudlymuslimahh_
_proudlymuslimahh_
  • WpView
    Reads 5,490
  • WpVote
    Votes 773
  • WpPart
    Parts 16
Wherever there is a hate relationship; love always comes in between. Will Haydar and Haseenah learn to love each other or will they separate because of the threats coming their way. Join this journey to find out what goes on. P.s ; I suck at descriptions😁
5 questions asked on the Day of Judgement  by Aisha0078
Aisha0078
  • WpView
    Reads 5,242
  • WpVote
    Votes 116
  • WpPart
    Parts 1
5 important questions asked on the Day of Judgement. Must read for all Muslims please!