misspurples_glam's Reading List
53 stories
DIYAM by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 949,328
  • WpVote
    Votes 81,867
  • WpPart
    Parts 71
This is not a love story but it is a story of love, of how it never dies no matter how long and how far apart the lovers are. Just follow my pen for I assure you, you are going to fall in love with Diyam.
WANI GIDA...! by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 130,237
  • WpVote
    Votes 12,237
  • WpPart
    Parts 31
Tana shiga cikin dakin, taji an janyo hannunta anyi gefe da ita. Cikin tsananin tsoro da bugun zuciya ta daga baki zata saki ihu, taji an sanya hannu an rufe mata baki, a lokaci guda kuma aka juyata tana kallon wanda yayi mata wannan aika-aika. Ta saki wani numfashi da bata san lokacin data rike shi ba, ta jefa mishi harara cikin wasa. Duk da cewa manyan fararen idanunta babu abinda suke fitarwa sai tsananin kauna mai tsafta. Ya kasheta da murmushin nan nashi da har kullum yake kashe mata jiki, ya kanne mata idanu, "Hello, love!". * Wai bahaushe yace 'hali zanen dutse!', 'mai hali baya canza halinsa!'. Bahijjatu tayi tunanin wadannan duk fada ce kawai, sai da ta kwashe watanni shida bata cikin gidansu ta koma, ta ga babu abinda ya canza zani daga tsarin rayuwar gidan. Wata irin rayuwa ce ake yi a cikin gidansu mai matukar daure kai. Rayuwar da babu girmama na gaba, babu bautar Allah, babu kuma tsoron Allah a cikinta. Bata san cewa rayuwarta na shirin yin juyi wanda bata taba zata ko tsammani a wannan dawowar ba. Ku biyo matashiya Bahijjatu domin jin ta yadda zata karbi wannan canji da yazo mata babu zato balle tsammani, ba kuma tare da ta shirya ba. Wannan littafi kyauta ne, wanda zai dinga zo muku a duk lokacin da damar yin typing ta samu... :)
ƘADDARARREN AL'AMARI by rahmakabir
rahmakabir
  • WpView
    Reads 8,773
  • WpVote
    Votes 698
  • WpPart
    Parts 17
Labarin ya yi nitso ne akan wasu marayu su uku. Rayuwar ta zo musu a cikin bahagon yanayin da basa iya gane dai dai da rashinsa, duk sanadin ƙunci maraici, ba su da mafaɗi balle su samu wani jagora da zai rika tsawatar musu. ******* Akwai wani abu a tare da shi, da ya zame masa babban naƙasu a cikin rayuwarsa, kuma a duniyarsa yana da gata uwa da uba duk suna raye. Akram ya taso cikin babban ahali, kuɗi da mulki, sai dai kash duk da wannan daula da yake ciki, akwai abin da ya rage masa jin daɗin duniyarsa. Akwai babban tashin hankali, tsantsar tausayi, rikici, damuwa, wahala, ƙunci, rashin ƴanci, cin zarafi, rikitacciyar soyayya.
AJALIN SO by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 625,919
  • WpVote
    Votes 32,416
  • WpPart
    Parts 49
Meet DR MOHAN...and his two weird wives. #Banafsha #mohan #nimrah
BARIKI NA FITO  by Maryam-obam
Maryam-obam
  • WpView
    Reads 205,149
  • WpVote
    Votes 9,499
  • WpPart
    Parts 56
labari ne akan wata yarinya y'ar bariki, mai darasi da yawa abun tausayi soyayya.
Rumfar bayi  by afreey101
afreey101
  • WpView
    Reads 601,752
  • WpVote
    Votes 49,218
  • WpPart
    Parts 60
A historical romantic hausa love story.. Between a prince and his maid
SILAR AJALI  by Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Reads 67,019
  • WpVote
    Votes 7,695
  • WpPart
    Parts 35
Duk manoman dake wucewa zuwa gona a KAUYEN MARKE idan lokacin damina ne sun shaida fuskar RAHANATU . sun tabbatar da itace wadda tafi duk wani dan adama bi ta hanyar.... Saboda nanne hanyarta ta zuwa makaranta. Dabi'arta ce zuwa makaranta, duk wani matashi dake kauyen da makwabtan kauyukan sun shaidata ne a matsayin daliba mai zuwa makarantar boko. Iyayenta basu da kudi, basu mallaki komai ba sai ita da kanwarta AMINA, daga su sai gatarin faskaren da mahafinta malam TANKO ya gada a wurin kawunsa, daga nan sai tukunyar da Rahanatu ta sani da ake dora musu abinci ba kullum ba. Kullum bata manta maganar babanta "karatun ki shine hanyar ceton mu, ke kamar gona ce da muke shuka muke fatan girban albarkacin noman mu anan gaba, karatun ki ne zai sa mu san dadin cire kudi mu biyawa kanmu bukata, karatun kine zai sa wata rana mu daina lissafa abincin da muke ci, karatun ki ne zaisa wata rana mu iya siyan sutura har mu manta adadin wadda muka mallaka, karatun kine zaisa a rika tunawa damu a matsayin masu rufin asiri. Dan haka kada kiyi wasa da karatun ki rahanatu" ba zata yi ba, saboda tana so taga iyayenta sun fita daga talauci. Ta sha alwashin haka. Sai dai a hanyar ta ta zuwa makarantar taci karo da shaidanin yaro HADI ALJAN. Yaron sarkin garin, yaci alwashin lalata rayuwarta koda ta hanyar fyade ne, bata bashi goyon baya ba, amma kuma ba zata iya hana shi ba Ba zata fadawa iyayenta ba saboda kada hankalinsu ya tashi Kota fada musu ba zasu iya komai ba babansa ne sarki. Ba zata kuma daina zuwa makaranta ba saboda canne fatansu yake. Ba zata iya salwantar da rayuwarta ta yarda dashi ba dan zai lalata rayuwarta. A haka ba yadda zata iya, yayi mata fyade. Ba zata iya fadawa iyayenta ba, duk da saida ta wuni a cikin gona cikin jinni, aka samu mai taimaka mata ta ceceta. Cikin da ya bayyana a jikin rahana shine ya zama silar tarwatsewar iyayenta da ita. Har ta tsinci kanta a birni.... A cikin tarragon rayuwa mai tsananin daci da burin daukar fansa...
TAFARU TA K'ARE......Anyiwa me dami d'aya sata... by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 177,431
  • WpVote
    Votes 15,281
  • WpPart
    Parts 52
"Mesa kake ambatar mutuwar nan wai, idan akan nace banasan kane kayi hakuri ina sonka wlhy, fiye ma da tunanin ka, na Amince zan rayu dakai rayuwa ta amana daso dakuma k'auna" ka tallafi rayuwata kadena fad'ar hakan kaji" Cikin azabar ta ciwon dayake ciki ya saki wani murmushi dayake nuna tsantsan jin dad'in da kalaman ta suka saka shi ya ce..."Naso ace kin furta mun wannan kalman tuni amma ko yanzu naji dad'i sosai, dad'in dana tabbatar dashi zan mutu a raina, My meenal zo matso kusa dani kinji?" da sauri ta k'arisa kusa dashi da rik'o hannun shi tace "kaga yanda kake numfashi ko yaa muhammad? ka daure ka dena magana kafin likitan yazo, save ur strenght plss" K'walla ya gangaro masa da k'yar ya iya furta "Wanda yake bayarda ikon numfashin ya buk'aci abinsa my meenal, lokacin tafiyane yazo tafiyan daba fashi, dukkanin abinda ya faru tsakanina dake na yafe miki matsayina na mijinki ina mikin fatan aljannar firdaus mad'auka kiya, ki sani inajin tsoro wlhy, tsoro nakeji my meenal" kuka ya k'wace mata sosai ta sanya kukan kuwa "Mesa kakemun maganganu a baud'e, wlhy ina fahimtar komai yanzu, hausarka tangaran nake fahimta mutuwa kake nufi zakayi bana fata kuma, kayi shiru kaji" Hannunsa d'aya ya mik'o mata wani takarda ta karb'a ya k'ara had'e hannun shi da nata da takardan, yace yana numfarfashi da k'yar "Ki bi abinda na rubuta a takardan nan, ki karantashi cikin nutsuwa kinji" batace komai ba daga ita har k'aninsa dake nan kusa da ita se gani sukayi yayi shiru bakinsa yana motsi amma basajin meyake cewa numfarfashi kurun yake sama sama, daganan sekuma yae shiru komai ya tsaya cak rai yayi halinsa!!!!!!!
Karambani by Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    Reads 48,027
  • WpVote
    Votes 4,538
  • WpPart
    Parts 29
Naging halimaw ang masamang prensepe dahil masama ka diba-_-... Kailangang may totoong magmamahal sakanya bago maubos ang petals ng rosas para makabalik sya sa pagiging tao muli. Sino yung taong iyon??
Mai Tafiya by donutfairy
donutfairy
  • WpView
    Reads 199,591
  • WpVote
    Votes 20,150
  • WpPart
    Parts 29
Labarin wasu mata guda uku mabanbanta asali da kaddara ta hada su a yayin da suka dauki aniyar yiwa talauci gudun fanfalaki. Sai suka fada karuwanci..duniya ta zo musu a tafin hannu har suke zaton tafiyar ta kare. Ku biyo su tsakanin Niger da Nigeria mu ga yadda za ta kaya! Mai tafiya..wani guzuri ka tanada??????