babynmama's Reading List
52 stories
Ninety-One  by TajawwalAlRuwh
TajawwalAlRuwh
  • WpView
    Reads 82,534
  • WpVote
    Votes 9,038
  • WpPart
    Parts 35
"We have to live together. I am tired of this game" I said. "Game! Do you think what's going on between us is a game, it's destiny Ray, our fate". "I do not know. Sometimes I feel insecure and lonely. Often even in your presence I feel that you are far away from me". I felt a pang. She smiled and looked at me intensely. "That was not your promise Ray, I promised I was going to visit anytime you miss me which I have been doing. You promised not to worry". I kept mute and we ate slowly in silence afterwards. "Let's go" .She said. "Let's ride around". The sky had turned faint red in colour. I rode slowly feeling her warm body pressing against me. The noise of street sank down and i felt deep calmness. We sat on a cement bench under the bridge near the walk way. The view was majestic. The gentle waves in the lake glistened in the fading sun light. Tall grass spread on both sides of the lake like a green carpet. Suddenly she lay down on the grassy ground closing her eyes and took a deep breath. The sky was clear with innumerable stars glistening. "Hey dreamer, come to me". She said her eyes sparkling. I moved forward and lay close to her, then turned to face her. She rolled over to me and i felt her gentle kisses on my face. "I wish to be melted into you, penetrate into you, not just a part of my body but the whole of it. I miss you Marwah". I said and sighed. She laughed looking stunned. Her laughter echoed. "You must have been reading those hot love stories recently Ray". She said making me smile shyly. She pulled me suddenly to her and kissed hard at my lips. I returned her kiss as we hugged each other tightly. The tightness of her hug went soft as she gently pulled away from me. I tried hard to read her face in the reflection of the moon light. I felt a sharp intense pain in my chest as she started to walk away. I yelled her name, crying and telling her to come back. "Strong men don't cry Ray, wipe those tears and know that your Marwah forever loves you".
JIRWAYE by TajawwalAlRuwh
TajawwalAlRuwh
  • WpView
    Reads 209,433
  • WpVote
    Votes 21,557
  • WpPart
    Parts 69
Khalifa Al-Haydar sunan da yake yawo a gari, sunan matashin mai kudin da dubban mutane zasu yi komai dan su ga fuskar shi. Layla the sensational lady, idan har akwai aji a karuwanci Layla ta fara bude shi. Labarin su ba kaman labari bane nayau da kullum, ba ko da yaushe kake yanke hukunci akan kaddarar mutane ba. JIRWAYE, akwai shi a cikin labarin kowa.
Lawh-Al-Mahfouz by TajawwalAlRuwh
TajawwalAlRuwh
  • WpView
    Reads 3,377
  • WpVote
    Votes 703
  • WpPart
    Parts 17
Ina hanya? Ina mafita? Ina zata bi ta ga haske a rayuwar ta? Ya zama dole tayi zabi tsakanin rayuwar ta da kuma abunda ta dade tana so da muradi a rayuwar ta. Ya zama dole tayi zabi tsakanin rayuwar ta da kuma farin cikin wanda ta fi so fiye da kowa da kuma komi a kaf fadin duniya. Koh a mafarki, Hadiza bata taba tunani irin wannan rana zai zo ba a rayuwar ta; bata taba tunanin zata sama kan ta a cikin rudun da take ciki ba sai dai kuma ta san cewar duk abunda ke faruwa a cikin rayuwar ta rubataccen lamari ne, wanda Allah ya riga ya rubuta faruwar shi tun kan ta zo duniya. Tana da tabbacin cewar da za a buda takardan Lawh-Al-Mahfouz, toh tabbas za a sama abunda ke faruwa da ita ta a cikin shafin da aka ware musamman dan rayuwar ta. Lawh-Al-Mahfouz is a story of pain Of sacrifice Of strife Of longing A story of undying love.
KOWA YA DAKA TA BADO... by xclusive_jazmien
xclusive_jazmien
  • WpView
    Reads 257
  • WpVote
    Votes 6
  • WpPart
    Parts 4
Shekaru goma sha biyu! Shekaru huɗu a cikin sha biyun nan sunyi sune cikin soyayyar da bata hango rabuwa a cikinta ba, sai kaddara ta gifta. Ta shiga tsakaninsu na shekaru takwas, shekarun da ta yanke tsammani a cikinsu, shekarun da abubuwa da yawa sun faru a cikinsu, ashe kaddara bata gama dasu ba, sai ta dauketa ta sake jefawa rayuwarshi. Me ya faru a tsawon lokacin nan? Me kuma zai faru? Tunda daman ai hausawa sunce KOWA YA DAKA TA BADO... Yasmeen ML
Namiji Kanin Ajali by AmdeeyTejj01
AmdeeyTejj01
  • WpView
    Reads 458
  • WpVote
    Votes 12
  • WpPart
    Parts 12
Labarin Qaddarar Auren Halima ku dai ku biyoni a labarin akwai dinbum Darasi a ciki Dafatan zaku bani hadin kai...
BA NI DA IKO... by FareedaAbdallah
FareedaAbdallah
  • WpView
    Reads 320
  • WpVote
    Votes 14
  • WpPart
    Parts 9
🖤 BA NI DA IKO... Rayuwa ta ɗauke ta zuwa wani wuri da ko a mugun mafarki bata taɓa tsammani ba. A hannunta akwai sarƙa, a zuciyarta akwai raɗaɗi, a idanunta akwai hawaye. Ta yi ƙoƙarin gudu daga ƙaddara, amma ƙaddarar ta riga ta fi ƙarfinta. Ta so ta yi ihu, amma muryarta ta mutu tun kafin sautin ihun ya fita. Ta so ta yi zaɓi, amma ƙaddara bai bata damar yin hakan ba... Ita mace ce ƴar shekara goma sha bakwai, amma tun daga yarintarta ƙaddara ta jefa ta cikin duhu mai tsanani... A lokacin tafiya cikin wannan duhu ne ta fahimci gaskiyar kalmar: "Ƙaddara ba ta tambaya ko kana da iko ko babu, sai dai ta tilasta maka yin abin da take so..." ©Fareeda Abdallah *Littafin kuɗi ne, akan farashin 1k kacal. Masu niyyar siya za su tura kuɗi a cikin wannan account ɗin 5407827015, FCMB, Farida Abdullahi. Sai a tura shaidar biya ta wannan lambar 07039080978 Domin samun damar shiga group ɗin da za'a dinga posting a Telegram.*
A DALILIN 'DA NAMIJI by FareedaAbdallah
FareedaAbdallah
  • WpView
    Reads 23,755
  • WpVote
    Votes 1,699
  • WpPart
    Parts 32
Labarin yarinyar da ta tsani Maza.. cikinsu harda Mahaifinta. Tasha alwashin gudanar da tsaftatacciyar rayuwa ba tare da 'Da NAMIJI ba. ko hakan zai yiwu?
SANADIYYA by FareedaAbdallah
FareedaAbdallah
  • WpView
    Reads 3,778
  • WpVote
    Votes 667
  • WpPart
    Parts 15
Akwai matuƙar ban mamaki haɗe da matsanancin takaici yawaitar mata musamman masu aure a cikin harkar shan miyagun ƙwayoyi. Menene SANADIYYA? Da yawa-yawan matan sun amince haɗe da yin amanna duk munanan halayen da za a ga suna aikatawa idan aka bibiyi salsala da tushen damuwoyinsu za aga SANADIYYAR maza ne. Shin maza ne SANADIYYA ko kuma son zuciya da rashin haƙuri haɗe da yarda da ƙaddara ne SANADIYYA??? ku shigo daga ciki muji inda matsalar take.
TUBALIN TOKA by FareedaAbdallah
FareedaAbdallah
  • WpView
    Reads 910
  • WpVote
    Votes 50
  • WpPart
    Parts 17
Labarin ƙaddarar rayuwar Ummu Salma
BILHAƘƘI by FareedaAbdallah
FareedaAbdallah
  • WpView
    Reads 449
  • WpVote
    Votes 15
  • WpPart
    Parts 2
Wani dunƙulallen duhu ne ya tokare hasken da ya kamata ta gani a cikin rayuwarta, a taƙaice dai wani ɓoyayyen sirri ne. Duk abinda ta ce zai faru tabbas sai ya faru komai muninsa. Mutum ce ko aljana?