imtiax's Reading List
14 stories
CIWON CIKIN BAREWA  by Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Reads 1,056
  • WpVote
    Votes 189
  • WpPart
    Parts 9
Short story
A DALILIN KISHIYA  by sakee19
sakee19
  • WpView
    Reads 64,597
  • WpVote
    Votes 5,900
  • WpPart
    Parts 39
Rayuwa gaba daya ta canzawa Rabi a dalilin kishiya, duk wata dama da ta zata kauna ce ta sa ya hanata yanzu ya bawa amaryarsa wannan damar; harma ya na kafa mata hujja. Bata taba zaton zai yi mata haka ba ko mata nawa zai aura.
KADDARA TA by maryammuhdkabir
maryammuhdkabir
  • WpView
    Reads 13,205
  • WpVote
    Votes 503
  • WpPart
    Parts 12
IT'S ALL ABOUT DESTINY
Ummu Hani by FadimaFayau
FadimaFayau
  • WpView
    Reads 49,020
  • WpVote
    Votes 4,048
  • WpPart
    Parts 72
Not edited!!! Duk da cewar iyayansu sun mutu, an rasa wanda zai ɗauke su cikin dangi, ummu hani yar kimanin shekara goma sha shida ita ta ɗauki ragamar kula da yan uwanta guda shida, ciki harda jaririn da ummansu ta rasu gurin haihuwar sa, wanda rashin kuɗin madara yasa Ummu hani yanke hukuncin shayar dashi da kanta.
DR MUHRIZ by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 13,212
  • WpVote
    Votes 316
  • WpPart
    Parts 12
Tun tasowar ta bata san dad'in rayuwa ba, ta taso cikin rayuwar tsangwama, kyara da hantara, a lokacin da take tsaka da gwagwarmayar rayuwa k'addara mai girma ta afka mata wacce ta k'ara jefa rayuwarta a rud'ani da kyamatar al'umma, Ta rasa gata, ta rasa dukkan farin ciki, yayin da ta fad'a zazzafar k'aunar mutumin da bai san tana yi ba, mutumin da yafi k'arfinta ya mata nisa na har abada, wanda hakan ya sake jefa ta a mayunwancin hali....
RAI DA KADDARA by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 77,416
  • WpVote
    Votes 7,814
  • WpPart
    Parts 59
Daada, Ku saka mata Munawwara, ku kira ta da Madina. Watakila albarkacin sunayen biyu rayuwar da bata da zabi a kanta ta zo mata da sauki ko yaya ne. Zan so kaina a karo na biyu, ku fada mata mahaifiyarta ta sota a watanni taran zamanta a cikinta, ko ba zata yarda ba Daada ki fada mata ta yafe mun, ki bata hakuri na yanda zata kare sauran kwanakin ta a duniya tana biyan zunuban mahaifanta. Kuma ku fada mata sunan baban ta Kabiru, yanayin haihuwar ta ba zai canza cewa ita din jinin shi bace ko da bata da gadon shi. Ke ma ki yafe mun, kiyi mun addu'a ko da rayuwa ba zata sake hada fuskokin mu ba. Yelwa.
TAFARU TA K'ARE......Anyiwa me dami d'aya sata... by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 177,065
  • WpVote
    Votes 15,280
  • WpPart
    Parts 52
"Mesa kake ambatar mutuwar nan wai, idan akan nace banasan kane kayi hakuri ina sonka wlhy, fiye ma da tunanin ka, na Amince zan rayu dakai rayuwa ta amana daso dakuma k'auna" ka tallafi rayuwata kadena fad'ar hakan kaji" Cikin azabar ta ciwon dayake ciki ya saki wani murmushi dayake nuna tsantsan jin dad'in da kalaman ta suka saka shi ya ce..."Naso ace kin furta mun wannan kalman tuni amma ko yanzu naji dad'i sosai, dad'in dana tabbatar dashi zan mutu a raina, My meenal zo matso kusa dani kinji?" da sauri ta k'arisa kusa dashi da rik'o hannun shi tace "kaga yanda kake numfashi ko yaa muhammad? ka daure ka dena magana kafin likitan yazo, save ur strenght plss" K'walla ya gangaro masa da k'yar ya iya furta "Wanda yake bayarda ikon numfashin ya buk'aci abinsa my meenal, lokacin tafiyane yazo tafiyan daba fashi, dukkanin abinda ya faru tsakanina dake na yafe miki matsayina na mijinki ina mikin fatan aljannar firdaus mad'auka kiya, ki sani inajin tsoro wlhy, tsoro nakeji my meenal" kuka ya k'wace mata sosai ta sanya kukan kuwa "Mesa kakemun maganganu a baud'e, wlhy ina fahimtar komai yanzu, hausarka tangaran nake fahimta mutuwa kake nufi zakayi bana fata kuma, kayi shiru kaji" Hannunsa d'aya ya mik'o mata wani takarda ta karb'a ya k'ara had'e hannun shi da nata da takardan, yace yana numfarfashi da k'yar "Ki bi abinda na rubuta a takardan nan, ki karantashi cikin nutsuwa kinji" batace komai ba daga ita har k'aninsa dake nan kusa da ita se gani sukayi yayi shiru bakinsa yana motsi amma basajin meyake cewa numfarfashi kurun yake sama sama, daganan sekuma yae shiru komai ya tsaya cak rai yayi halinsa!!!!!!!
SANADIYYA by FareedaAbdallah
FareedaAbdallah
  • WpView
    Reads 3,710
  • WpVote
    Votes 667
  • WpPart
    Parts 15
Akwai matuƙar ban mamaki haɗe da matsanancin takaici yawaitar mata musamman masu aure a cikin harkar shan miyagun ƙwayoyi. Menene SANADIYYA? Da yawa-yawan matan sun amince haɗe da yin amanna duk munanan halayen da za a ga suna aikatawa idan aka bibiyi salsala da tushen damuwoyinsu za aga SANADIYYAR maza ne. Shin maza ne SANADIYYA ko kuma son zuciya da rashin haƙuri haɗe da yarda da ƙaddara ne SANADIYYA??? ku shigo daga ciki muji inda matsalar take.
She's With Me (Book 1, the With Me series) by AvaViolet
AvaViolet
  • WpView
    Reads 143,629,936
  • WpVote
    Votes 5,284,103
  • WpPart
    Parts 91
She's With Me is now published as a Wattpad Book! As a Wattpad reader, you can access both the Original Edition and Books Edition upon purchase. Amelia Collins is in witness protection, starting at a new school in a small town. But when she becomes involved with the most infamous guy at school, she's reminded that she can never truly escape her tragic past. ***** When Amelia Collins moves to a new town with a new identity, she plans to keep her head down and finish her senior year. But this changes when she runs - literally - into the school's hottest badass, the mysterious and brooding Aiden Parker. Soon, Aiden's friend group is calling Amelia one of their own, and she finds herself balancing her new life while trying to recover from a tragic past. During a school year full of new friends and old rivalries, Amelia finds herself falling for Aiden, who has skeletons of his own. But she has to fight those feelings - after all, all Amelia ever does is run. Can she ever truly escape what she's been running from? Or has she finally found a reason to stop? Book One of the With Me series. | ranked #1 | 08.27.2015| | completed | 08.25.2016| | winner of a Talk of the Town WATTY 2016 | | Winner of The 2016 Fiction Awards "Best Teen Fiction"
LABARI NA by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 71,290
  • WpVote
    Votes 4,697
  • WpPart
    Parts 35
A Heart Touching Story Of a Young Girl Dr. Fulani Gafai..... (true life story)