nadi_ahmad's Reading List
22 stories
NI DA ABOKIN BABA NA by Ameerah_rtw
Ameerah_rtw
  • WpView
    Reads 16,885
  • WpVote
    Votes 499
  • WpPart
    Parts 12
"Pleaseeee mana feenah....!!"ya fada cikin wata irin murya wacce ta narke cikin tsantsar kauna da soyayya. Kaina nake girgizawa a tsorace, "Bazan iya ba, kaifa abokin babana ne plssss ka kyale ni, bazan iya ba wallahi!!" Idanunshi ya zuba min wadanda suke a lumshe kamar na mashaya, dama a yawancin lokuta haka suke, sai dai na yau sun banbanta da na sauran lokutan. Na yau cike suke da wata irin soyayya, zallar kauna, pure love, I can sense them radiating from his body. Muryarshi ta kara yin kasa sosai, "na gaya miki bazan iya bane Feenah, it's not as if wani sabo ne nake shirin aikatawa ba" Kai na cigaba da girgizawa hawaye na sauka akan kumatu na, ya zanyi da rai na da rayuwa ta ne ni kam? Bana son gaskata kaina, amma I have to admit it. Na kamu da matsananciyar soyayyar Abokin Babana! Wanda a gani na hakan zallan sabo ne. Bansan ya akayi ba sai ganin shi nayi a gabana, kafin inyi wani yunkuri yayi pinning dina da bangon dakin, "I love you Safeenah.... N I Know you do, u just don't want to admit it!" "no....no...I...I... "na fara fada cikin in'ina kafin inji wasu tattausan lebba sun hana ni karasa maganar. Lebena na kasa ya kamo ya fara tsotsa cikin wani irin passionate kiss, a hankali na lumshe idanuna tare da kamo nashi leben na sama, na ji lokacin da ya kara hade jikina da nashi kamar zai tsaga cikinshi ya saka ni ciki, muka fara wani irin hadamammen kiss. Ya Allah! He is my father's friend for goodness sake!!! Zuciyata tayi ta nanata maganar, but hell!! I couldn't let him go, sai ma kara kamo kugunshi dana yi na kara hadashi da jikina.....
Mary's Bones by Loutka
Loutka
  • WpView
    Reads 172,420
  • WpVote
    Votes 14,817
  • WpPart
    Parts 41
Angie, a grieving expectant mother, must help the spirit of a little girl find the remains of twelve other children who mysteriously disappeared three years ago. ***** After the death of her twin brother, Angie Abernathy immersed herself in her painting to help her deal with her overwhelming grief. When her husband, John, finally convinces her to sort through some of Cory's belongings, she unexpectedly finds the closure she needs in the form of a map and a journal full of cryptic notes. When the notes lead her to the bodily remains of six-year-old Mary Drake, the first of thirteen children who went missing three years ago, Angie finds herself caught up in her own investigation and quickly starts to believe that Mary's bones aren't as dead as they seem to be... Content warning: This story contains mature themes, including references to the murder of children
AMAREN BANA by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 143,681
  • WpVote
    Votes 9,321
  • WpPart
    Parts 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 182,966
  • WpVote
    Votes 12,533
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
Maktoub by Miryamaah
Miryamaah
  • WpView
    Reads 60,265
  • WpVote
    Votes 5,542
  • WpPart
    Parts 37
"Babu wanda ya ke tsallake kaddararsa a rayuwa Adda. Duk abunda kika ga ya faru dake to Allah ya riga ya rubuta tun kafin kizo duniyan nan. Hakuri zakiyi sai kuma kiyi Addu'a Allah ya baki ikon cin wannan jarabawar. Amma wannan al'amari rubutacce ne" . . Tunda take bata taba zaton haka zai kasance da ita a rayuwa ba. Wai abunda take jin labari a wajen mutane kuma take karantawa shine yake shirin faruwa da ita? . . . . A karo na biyu da zuciyarshi ta sake karyewa a sanadin so, baya tunanin kuma zai kara budeta da wannan niyyar. Sai dai me? . . Ku biyoni dan jin labarin Fareeha, da abubuwan da rayuwarta ta kunsa. .
MAIMAITA TARIHI (DANDANO) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 130,734
  • WpVote
    Votes 6,326
  • WpPart
    Parts 14
***Wannan labarin somin tabi ne. Za a iya samun cikakken labarin akan manhajar Okada cikin watan Janairu, 2021. In sha Allah*** *** #1 aure 9th 01 2021 Tarihi yana kunshe da fuskoki da dama. Banda na wucewar abunda ya shude harda kasantuwar abunda ya shude a rayuwarmu ta yanzu. Sannan a duk lokacin da aka Maimaita tarihi, farashin yana karuwa ne fiye da kima. Hakan ne ya faru da Maryama-Siddiqa a lokacin da ta dauki alwashin bazata bari ta maimaita tarihi ba duk da kasancewa dukkan alamu sun nuna hakan ne yake shirin faruwa. Bayan zaman aure na tsawon shekaru ashirin tare da mijinta Sufyaan Barkindo Sajoh, sun gamu da kalubale wanda ya sa Sufyaan tono abunda ya dade da burnewa yayinda Siddiqah ta jajirce wurin neman 'yancinta daga rayuwar da ta samu kanta a ciki. Sai dai komai ya kwabe musu a lokacin da suka samu masu kalubalantar matakin da suka dauka. Siddiqa ta gamu da abokan hamayyar da suke neman rayuwarta wadanda bazasu tsaya ba har sai sun ga karshenta. Shin zata zakulo kanta daga wannan kangin, ta samu rayuwar da ta yi karfin halin mafarki wa kanta, ko kuwa za a maimaita tarihi ne? Shin wani bangare Sufyan zai zaba idan tura ta kai bango? ***
Our Space by KittyCrackers
KittyCrackers
  • WpView
    Reads 645,300
  • WpVote
    Votes 49,090
  • WpPart
    Parts 48
All Sami had was space. Space was all that Radia desired. His dorm room was so empty and lifeless that he felt imprisoned in the endless silence. Her bedroom was full of her sister's mess, her ears full of her sister's constant chattering, and an overwhelming feeling of being cramped with no privacy. After much patience and long hardships, when both their wishes are finally somewhat granted, is it really as good as they expected?
Entwined by Destiny by Em-square
Em-square
  • WpView
    Reads 272,302
  • WpVote
    Votes 31,690
  • WpPart
    Parts 56
As humans, we all make plans but Allah is the best of planners.Four cousins thought they had their lives all sorted out.They all had plans for the future but what they didn't anticipate is what destiny had in store for them.... Fateema:She was a sweet, jovial and highly intelligent young lady until the nightmare that changed her life & turned her into a complete shadow of her former self.She became quiet, anti-social, dull & boring. She never laughs & smiles only occasionally. Her plans; Never be tied in bondage of marriage to any color-changing chameleon in form of a man! Mahmud; He's Fateema's identical twin brother. A born introvert, he's quiet and reserved by nature.He's cynical, mysterious and cocky.His friends refer to him as a tortoise with a large impenetrable shell into which he retreats and resurfaces only when he deems fit.In short, he's an enigma, nobody understands him.Well,maybe with the exception of just one person..... Walida:She's the true lady of the house. She's so sweet, loving & friendly. An excellent cook, she's a fashionista and a selfie-queen.All in all, she's the right picture of perfection, except for one hitch--she's a sickler! Her dream; To stop being sick! Iman:Ah! The "light" of the entire house. She's hyperactive, social, talkative, boisterous, stubborn, witty, carefree, naughty, clever. ...and so it goes on.In short, Iman is the light that illuminates the dullness in the lives of her cousins. With her witty remarks & naughty pranks, life never gets boring. Her plan? ; To marry her knight in shining armor , the Crown Prince of Katagum, Ayman Modibbo Tukur. ★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★ Hers is a story of betrayal of trust, deception and shame such that she gave up on life. And then hope came from the least unlikely source but with great obstacles... Theirs is a story in which marital strings are bonded together & no earthly sword, no cultural belief, no mortal being can pull apart.The ties are
Yellow Tales of a Nigerian Housemaid (completed) by WeirderMum
WeirderMum
  • WpView
    Reads 397,422
  • WpVote
    Votes 43,477
  • WpPart
    Parts 68
A WATTPAD FEATURED STORY 20/10/2017 Highest Rank #1 in Non Fiction 14/12/17 #1 In Nigerian Stories Selected as NonFiction September Spotlight 09/09/2018 to 09/10/2018 Based on a true life story. Have you ever struggled to survive? Faced with constant sexual abuse? Beaten and left for dead? How did you survive? It's central theme is abuse. This true story showcases the various horrible experiences most housemaids are forced to undergo in the hands of their guardians in Nigeria and in other parts of the world. It is a heart wrenching story which must definitely bring tears to your eyes. And if you were once a housemaid, this story might make you relive past experiences you once had. It also tries to show how most parents become involuntary accomplices to their child's plight. It is based on true events, however names and characters, location and scenes have been changed for personal and security reasons. All rights reserved. Please do not share or use any part of this story without express permission from the author. Say no to plagiarism!