HauwauMuktar's Reading List
7 stories
WANNAN RAYUWAR by MSIndabawa
MSIndabawa
  • WpView
    Reads 30,592
  • WpVote
    Votes 2,037
  • WpPart
    Parts 114
*ABINDA YAJA HANKALIN NA WAJEN RUBUTA WANNAN LITTAFIN MAI SUNA WANNAN RAYUWA💐💐💐_ SHINE IRIN RAYUWAR DA MUKA TSINCI KAN MU A CIKI, YANZU WATO WANNAN ZAMANIN KO A INA ZAKAJI MAGANAR AKE, DAGA GIDAJEN TV, RADIO, DA ALUMMA. BA AKAN KOMAI BA SAI AKAN MATSALAR DAKE DAMUN MU A WANNAN RAYUWAR TAMU TA YANZU SON ABIN DUNIYA, RASHIN GODIYAR ALLAH, RASHIN HAKURI, ZARGI, RASHIN TAWAKALLI, ZINACE-ZINACE, BARACE-BARACE, DA DAI SAURANSU. TO WANNAN LITTAFIN ZAI YI DUBA YAYI BINCIKE AKAN WAƊAN NAN ABUBUWA DA WASU DA YAWA MA INSHA ALLAH. INA FATA DA ADDU'A ALLAH YASA WANNAN RUBUTUN NAWA YA ZAMA SILAR SHIRIYAR DA GYARUWAR RAYUWA MUTANE DA YAWA DA SUKE AIKATA MAKAMANCIN WAƊAN NAN ABUBUWAN. AMEEN*
DAGA ALLAH NE by FatimaZois
FatimaZois
  • WpView
    Reads 43,290
  • WpVote
    Votes 2,268
  • WpPart
    Parts 45
soyayyar iyayensu ne tayi transferring xuwa kan diyansu da basu samu damar yin aure va "haidar zahra" Soyayyar da haidar ke mah zahra ita Sanya yake ganinta tun a mafarki kafin mah a haifeta alhalin kasar su mah ba daya bace
ƘARAMAR BAZAWARA (Completed)✅ by Seemahwrites
Seemahwrites
  • WpView
    Reads 43,489
  • WpVote
    Votes 4,771
  • WpPart
    Parts 54
"Nafi son Hamma Zayyad aunty Yusrah amman idan na zaɓe shi a kan Hamma sulaiman kaman nayi butulci ne, zuciya ta ta cunkushe na rasa wanda zan zaba a cikin su ki bani shawara yaya zanyi?"... Her destiny is complicated, she is so young to face all those troubles alone,,,, At first she was oust from her own village then happens to fell in traps of two brothers who loves her dearly,,,, Who will she choose among them? The eldest who takes all her responsibilities? Or the younger one who is always there for her?,,, Will their family accept her as a YOUNG WIDOW??
ASEELA COMPLETE by AmeeraAdam60
AmeeraAdam60
  • WpView
    Reads 22,604
  • WpVote
    Votes 1,704
  • WpPart
    Parts 52
Ƙwarangwal ɗin suna tafe wani irin ruwa mai yauƙi na fita daga gaɓɓan jikinsu tamkar waɗanda aka kunna fanfo ajikinsu, daga kowanne ɓangaren hallita akwai shugabansu wanda shi ne yake kan gaba su kuma suna biye dashi abaya, hannu kowanne shugaba ɗauke yake da wani farin ƙyale da jikinsa yake da ɗishi-dishin jini, ahankali ta fara ɗaga ƙafarta tana ƙoƙarin ja da baya da niyyar guduwa sai dai nauyin jikinta shi ya hana ta gudu har suka ƙaraso inda take, mararta ce ta ɗan karta mata bayanta ya riƙe sannu ahankali ta tsugunna ta duƙa agurin wani irin azababben ciwo na cinta, jeruwa suka yi sahu-sahu sannan suka fara zagaye ta suna faɗin wasu kalmomi da sam bata fahimtar mai suke faɗa, " YAMDUMISA! YAMDUMISA!! YAMDUMISA BISRATIK KUZAR!!!, KIMBASA MIN! KIMBASA MIN!! KIMBASA MIN MAR FAZKINBAT!!! " ( BARKA! BARKA!! BARKA DAI SHUGABA!!!, DAWOWARKU NASARA CE! DAWOWARKU NASARA CE!! DAWOWARKU NASARA CE TARE DA FANSA!!! ) haka suka dinga zagayeta suna maimaita kalmomin bakinsu shugaban ɓangarori biyun masu ɗauke da farin ƙyallen nan suna zazzaga mata wannan kyalen akanta, ciwon da take ji ƙara tsananta yake banda ihu ba abinda takeyi sai kiran sunan KABEER take tana maimaitawa, idan abun ya kuma tsananta ta kuma kiran Kabeer ko Habeebee amma ko gezau basu fasa wannan surutan nasu ba kuma basu fasa zagayeta ba suna yarfa mata wannan farin ƙyallen ba, wani lokacin ma wannan ruwan mai yauƙi na ɗiga ajikinta, ita bata ma san suna yi ba saboda azabar ciwo fatanta kabeer ya kawo mata ɗauki. Ta ɗan ɗauki lokaci ahaka kamar minti talatin ahaka sai ji sukayi kukan jariri alokacin ta galabaita sosai amma ahaka take yunƙurin ɗaukar abinda ta haifa dan neman tsira daga garesu, sai dai kafin tayi wani yunƙuri tuni shugaban ƙwarangwal ɗin nan ya kai hannu yayin da shima shugaban mai mummunar hallitar shima ya kai hannunsa, atare suka suka ɗago jaririyar kowanne ya riƙe hannunta ɗaya yana faɗin, " KAGARSIN BIDA, KAGARSIN BIDA LANBISMA GIRUS " ( KA
ZAFIN HAWAYENA(COMPLETE)✅ by SaNaz_deeyah
SaNaz_deeyah
  • WpView
    Reads 26,845
  • WpVote
    Votes 2,350
  • WpPart
    Parts 49
"A ganinka wannan shine adalcin da zakayi min, matsayina na matarka amma idan zakayi kwanciyar aure dani sai dai kayi min fyaɗe, wannan wace irin azabtarwa ce, ni ba zan taɓa hanaka haƙƙin ka na aure ba, amma muguntar da kake min ta isa haka, likita ya tabbatar min da cewa gabana yana gab da ruɓewa. Zayyan ka tausaya min ka riƙa sassauta min, ina son in ɗanɗana daɗin soyayya kafin in mutu." Labarin Amatul-ahad wadda ta taso cikin maraicin uwa, kuma tayi auren jeka nayi ka, wanda ta gwammace gara zaman gidan ubanta akan gidan mijinta, labarine daya faru a gaske, labarine mai cike da ɗumbin darussa musamma ga wanda basu yawaita ambaton Allah a lamarunsu.
GIMBIYA HAKIMA by JameelarhSadiq
JameelarhSadiq
  • WpView
    Reads 44,407
  • WpVote
    Votes 2,920
  • WpPart
    Parts 53
Labarine wanda ya kunshi sarauta da kuma makirci ga uwa uba soyayyar da ake tafkawa a ciki dan tasu soyayyar daban dake da ta sauran kudai ku biyoni
                                              Fatimah:A Hausa Love story  by Rhabeeahtoo04
Rhabeeahtoo04
  • WpView
    Reads 106,361
  • WpVote
    Votes 9,706
  • WpPart
    Parts 21
Fatimah Muhammad is a girl of 18 years old. Intelligent, sweet and a times Rude. Beautiful, pretty and cute. Coming from a Rich family she lacks nothing. Her hatred for a guy later turns into love. How did this happen........ Abdullah Ibrahim Abubakar is the heir to I. A. S Construction Company and Co. Being the Only male in the family, he took up most of his father's business. He was born with a silver spoon. He's got the looks, fame, money, family, everything except for the one thing he needed in his life LOVE... IN his search for love he met a beautiful young lady.............. Fatimah Assalamu Alaikum Besties........ I Really Thank You For Adding My Story To Your Library (Muuuuaaahhhh, kisses & Hugs) I Really Appreciate It. Errm...... This Is My First Story (Sorta) I Do Hope You Guys Will Enjoy It. Put A Smile On My Little Cute Face By Voting And Posting Heart Touching Comments, I Promise You'll Enjoy Every Single Chapter... Much love from Meeeeee I Love Y'all ❤❤❤