Bilkisue's Reading List
194 stories
MARYAMA MARYAM by phartyBB
phartyBB
  • WpView
    Reads 23,741
  • WpVote
    Votes 2,864
  • WpPart
    Parts 43
The story about two beautiful ladies. It's all about limitless and intensely love. MARYAMA da MARYAM matasan ƴan mata biyu kyawawa da suka yi tarayya kan son ɗan uwansu Umar Faruq. Tun lokacin da ya tabbatar MARYAMA ce ba MARYAM ba zuciyarsa ta kasa ba shi zaɓi. Love. Hatred. Passion.
RAYUWA DA GIƁI by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 113,631
  • WpVote
    Votes 8,446
  • WpPart
    Parts 41
Rashi ba shi kaɗai yake samar da giɓi a rayuwa ba. Wani yana doron ƙasa amma dalilai kan sa wanzuwarsa ta kasa amfanar da makusantansa. Me zai faru da rayuwar ƴaƴan da su ka zaɓi zama da giɓi a gurbin da mai cike shi yake da rai da lafiya? RAYUWA DA GIƁI...
yar sarki👑🦋(Book2) King's Daughter by MissDynamite7
MissDynamite7
  • WpView
    Reads 23,260
  • WpVote
    Votes 2,413
  • WpPart
    Parts 62
love hatred, sacrifice, deception royalty tactics
KALLON KITSE by LadyAyshert
LadyAyshert
  • WpView
    Reads 172,065
  • WpVote
    Votes 9,456
  • WpPart
    Parts 55
Kallon kitse ba litaffina bane na marubuciyar nan ne Halima Abdullahi k/mashi
A Cinderella for the sheikh by WaVeSSS
WaVeSSS
  • WpView
    Reads 263,850
  • WpVote
    Votes 18,285
  • WpPart
    Parts 43
Sequel to Married to a sheikh Can be read separately too. When Ashar Abdullah, the heir of the Abdullah empire saw a masked woman at a ball he was enamoured with her, not because of her beauty but because she reminded him of his dead childhood love and best friend. Another chance meeting with her made him want to help her get out of her pitiful situation. A story filled with deception, traitors and treason. Go on, click on and read the royal life of Ashar Abdullah.
MURADIN ZUCIYA by UmmAsghar
UmmAsghar
  • WpView
    Reads 40,108
  • WpVote
    Votes 2,597
  • WpPart
    Parts 20
'yan biyu ne masu tsananin kama ďaya masu mabambanta halaye. Maryam ta kasance miskila marar ďaukar raini, yayinda Mariya ta kasance mai son mutane da saurin sabo, tana da saurin fushi amma kuma tana da saurin sauka. Imran yaya ne a wurin Maryam da Mariya haka nan kuma daďaďďan saurayi a wurin Maryam wanda suka yiwa juna alkawarin aure. Me zai faru idan Maryam ta gano shakikiyar 'yaruwar da bata da kamarta a faďin duniyarta ta faďa tsundum a cikin son Imran. Zata hakura ta sadaukar mata da soyayyarta ne ko kuwa zata jajirce wajen ganin cewa bata rasa abin kaunarta ba. Ku biyoni cikin labarin sarkakkiyar soyayyar dake tsakanin Imran, Maryam da kuma Mariya.
The Fulani Bride (Boddo) by HafsatMohdArabi
HafsatMohdArabi
  • WpView
    Reads 126,782
  • WpVote
    Votes 10,082
  • WpPart
    Parts 51
Boddo is a Fulani girl, who will be married at young age of 13yrs to the man who she never knew or saw in her life who is also educated.....how will a village girl like Boddo Survive..will she be able fight to reach her destination..? Is all about the Fulani's✍🏽
RAI BIYU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 439,703
  • WpVote
    Votes 46,519
  • WpPart
    Parts 63
Nawwara an 25 Year old beautiful Fulani Girl. The daughter of a poor man, she aims to help her poorest families. fell in love with BILAL her best friend. Working with her Ex-husband JIBRIL the CEO of One-On-One limitless company. To him love it's just four letter word... *** *** *** It's all about destiny. Heart touching. Love story. Kyauta ne. Just vote and comment.
ZABIN RAI by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 126,780
  • WpVote
    Votes 16,284
  • WpPart
    Parts 50
Choice of Life, or Destiny? The link between the soul and the heart. True love, a heart breaking story.
GOBE NA (My Future) by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 166,136
  • WpVote
    Votes 17,206
  • WpPart
    Parts 65
Babu mace da zata labarta yadda wata macen take ji har sai ta taba kasancewa a cikin halin da wacan macen ta kasance. Daga ni sai ire-irena mu ke iya labarta yadda mace ta ke ji idan aka keta haddin yarta ko kuma ita kanta! Ina ma ace yau haddina ni Halimatu aka keta ba na yata ba? GOBE NA... Zawarcin Halimatu... *** *** *** Babu wanda zuciyarsa ta raya masa sai matar nan, sosai ya maida hankali yana kallon gurin da take zaune tare da yaranta, the way ta take sharar hawaye ya kara karafafa zatonsa a kanta, labarin yarsa ya shigo ciki duk kuwa da bata fadi sunansa ba ko sunan yarsa sai dai ta fadi cewar mahaifin yar ya zargeta da kisan yarsa saboda kaddarar mutuwarta ya fada mata, kamar yadda kadarar gushewar hankalin abokin aikinta ya fada a kanta, an keta mata haddi an ketawa yarta, mijinta ya ci zarafinta, a kokarin kwatar hakkin yarta mijinta ya saketa, ga labarin samun aikin kamfanin da tai ya shigo ciki sai dai shi ma bata fadi sunan kamfanin ba..... Wani irin kallonta yake, har ya ji kamar gilashin dake idon sa ya tare ganinsa sai ta ya cireshi yana cigaba da kallonta, ita kuma ta soke kai kasa yana ta latsa waya tana sharar kwalla, wa akai wa fyade? Wacen karamar ko babbar? No wait mutunen da take bawa abincin a kusa da kamfaninsu abokin aikinta ne? Is that why take kokarin kula da shi? Waye mijin na ta? Waya ke bibiyarta? A lokaci daya ya jerowa kansa wadannan tambayoyin, da bashi da amsar su, and he can't take his eyes on her kamar his life defend on her.