HAUWAABDUDAWAKINTOFA's Reading List
164 storie
WASU MATAN di MaryamahMrsAm
MaryamahMrsAm
  • WpView
    LETTURE 2,373
  • WpVote
    Voti 134
  • WpPart
    Parti 10
When paths cross between a broken girl and a hardened man, a story begins... not of perfect love, but of healing, pain, and growth. Shekaru talatin na rayuwar Yusuf sun shude cikin duhu da ƙarya. Ya rayu ba tare da sanin ainihin wanene shi ba. Raised by people he trusted, loved by a woman he called "Mom", but his entire life was built on a lie. Who is he really? Maryam Imaan ta faɗo cikin rayuwarsa, their pain clashed before their hearts did. Ba kamar sauran labarai ba, haɗuwarsu ta farko bata zo da soyayya ba, it came with fire and misunderstanding. Fushinsa ya jefa rayuwarsa cikin gararin da har ya saka yayi mata kallon "DUHU" But fate has a different plan. What if the darkness he feared is the light he needed most? She is the light meant to expose his shadows. Ita ce zata buɗe ƙofofin gaskiya da aka rufe da ƙarya da makirci, a light that will not only shine on him, but burn lies to ashes. Tana da rauni. Shi ma haka. But love doesn't always need perfection, it only needs truth and courage. WASU MATAN is a journey of love, betrayal, family secrets and the painful price of redemption. A painful love. A silenced heart. A story you'll feel in your soul.
HALIN KISHI (NADAMAR UMAIMAH) di MaryamahMrsAm
MaryamahMrsAm
  • WpView
    LETTURE 3,879
  • WpVote
    Voti 199
  • WpPart
    Parti 9
Labarin Umaimah mace me tsananin kishi wanda ya kaita ga gamuwa da qaddarar da ta sanya ta a dana sani na har abada
GIDANMU(OUR HOUSE) di JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    LETTURE 15,717
  • WpVote
    Voti 1,034
  • WpPart
    Parti 30
Ni ban ce kowacce mace ta so ni ba..!Bana bukarar soyayyar kowa....Ni IMRAN ABUBAKAR MALAMI Nace bana bukata a kyale ko dole ne..?Bana son bacin raina kusan Halina yarinya tana batamin rai sai na iya Targadata ba ruwana kuma kunsani mata akwai rainin wayau ni kuma am not Dey Type Zaku yi ta auramin ne Abba ina Nakasasu kunga gwara kada afara in kuma kuna so kowani Lokaci kuna Hanyar Kotu ne...Is OK.!
WANI UBAN..! di JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    LETTURE 894
  • WpVote
    Voti 57
  • WpPart
    Parti 5
Labarin wani mahaifi ne wanda ya maida ya"yansa Jarinsa..!
MASIFAFFAN NAMIJI..! di JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    LETTURE 66,335
  • WpVote
    Voti 4,589
  • WpPart
    Parti 41
A mu"amalansa da kowa Sai son Barka....Kowa kuma zai iya Fadin kyakyawan Hallayarsa..Ammh ga Matarsa Hafsah bazata iya Dora komai ba...Banda Tarin Masifarsa da kuma komai tayi batayi Daidai ba...!!!
RA"AYI NE KO BURI..? di JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    LETTURE 3,554
  • WpVote
    Voti 177
  • WpPart
    Parti 21
Ta Fara sonshi Batare Da tataba ganinsa ba..Muryansa itace abu mafi Farko wajen Tsanin Soyayyarsa gareta...Alhalin Tana da alkawarin wani akanta....Shin zata samu Cikar Burinta...? Ra"ayi ko Buri Har Dan Adam ya bar Duniya yana Tare da Buruka ne.
SADAUKARWAR SO..!! di JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    LETTURE 2,165
  • WpVote
    Voti 126
  • WpPart
    Parti 16
_*Sun Taso tun suna yara Tare..Iyayansa sun Fifitasa a kansa Shima yafi Fifita Bukatun D"an goggonsa Fiye da Bukatunsa Atasowarsu Kowa Hallayansa ya bambamta yana jin Dadi da Sha"awar ganin Rayuwarsa Cikin Barkawanci sabanin shi Daya kasance mgana ma wahala take mai..Rana Tsaka Dalilin makotaka Wata yarinya Ta ratso Rayuwarsu ya Fara sonta batare Daya sani ba ashe shima Dan"uwansa ya kamu da Soyayyarta Bashi da Zabi Illah yin SADAUKARWAN SO..! Batare da kowa yasan yana sonta ba..Ya Binne Abun aranshi bai taba yarda ko da wasa wani Daga Cikinsu ya Fahimci Abunda ke Cikin Zuciyarsa ba kamar yadda yayi Sadaukarwan so Haka shima akayi mai SADAUKARWAN SO..!*_
SAIFUDDEEN(Ba mutum bane) di JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    LETTURE 3,890
  • WpVote
    Voti 342
  • WpPart
    Parti 14
_*" YA SAKE NI..YA SAKE NI..Yaya Saifuddeen ya sakeni na shiga uku na..!*_ _*Take fada kafin tayi zaman yan bori saman cafet din daya malale Dakin Mami dake saman Darduma tana lazimi ta mike a Firgice gabanta na fadi Hajiya zuwaira data fara barci sama sama sai da ta tashi a Firgice gabadayansu suka yi kan Majeeda suna tambayanta me ya faru..!?*_ _*Ta kara Daga farar takardan hannunta tana fadin"Ya sake ni..yace ya sake ni..!*_ _*Sai mami ta Dafe kanta tayi baya kamar zata fadi hannayen kanwarta Zuwaira ya tareta tana fadin"Yaya zulai ki yi a hankali fa..!*_ _*Mami ta kalleta kafin tace"Na shiga uku zuwaira YARO zai kasheni kwana na bai kare ba..?*_ _*Jiya fa aka daura masa aure da Majida itama ya saketa kamar yadda ya saki Amira..?*_ _*Anya yaro na da lafiya kuwa..?*_
ZAINAZAIN..! di JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    LETTURE 8,849
  • WpVote
    Voti 630
  • WpPart
    Parti 30
HALIMATU ABDULLAHI GADA...MY FIRST LURV...I LOVE U....MY ZAINAH U ARE MY WORD PLZ DON"T LEAVE ME....NI DR ZAINULLAHI USMAN ABUBAKAR SAULAWA GANI GABANKI INA ROKONKI DA ALLAH DA ANNABI HALIMATU GADA KADA KI CE ZAKI RABU DANI SABODA MUMMUNAR DABI"ATA TA NEMAN MATA..!