MaryamNasir6's Reading List
24 stories
UWA UWACE... by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 291,812
  • WpVote
    Votes 32,033
  • WpPart
    Parts 49
Uwa uwace... ku biyoni ku sha labari.
UMM ADIYYA (Read Full Book On okada) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 109,725
  • WpVote
    Votes 2,946
  • WpPart
    Parts 7
#6 in Romance 14/04/2017 Tunda take bata taba ganin mugun mutum marar kunya irin Zaid Abdurrahman ba. Ta so ta juya amma ganin su Maami yasa ta fasa ta shigo falon ta gaishe su sama-sama don tare suke da yayanta Saadiq. Har ma yana tambayarta "Ummu A. da fatan dai wadannan basu baki wahala a wurin aikin?" Murmushi tayi har sai da kumatunta ya loba sannan tace "Mutanen da suka bini har da roko saboda na musu aiki ba sau daya ba ba sau biyu ba, ai kaga bazasuyi garajen bani wahala ba, don haka ina aikina cikin kwanciyar hankali with full amenities. Ko ba haka ba?" Ta fada cikin dai murmushinta hade da harde hannayenta saman kirjinta. Idanunsa ya zuba mata tamkar mai karantar duk wani motsi da ruhinta yakeyi, "Saadiq, dole mu kula da Adiyya, saboda ko ba komai ta san yanda take amfani da kwakwalwarta, she's very smart." Ya kare maganarsa cikin murmushi. Tsumewa tayi hade da aika masa kallon banza, "Dole kace kuna kula da Adiyya, banda dan karan wuyar da kuke bani me kuke yi? kullum nayi aiki sai an kwakulo kuskure a ciki, ko me ya kaishi daukana aikin ma tun farko oho." Barin falon tayi zuwa kicin inda tayi zamanta a can taci abincinta. Bata sake bi ta kan falon ba bare ta san lokacin tafiyarsa. Tana kwance kan gado sai aikin sake-sake takeyi abu daya ke yawo a kwakwalwarta, kuma hanya dayace da zata bi don magance wannan damuwar- itace ta bar aiki a AZ IT consultants. A karo na uku! Ko su kadai suke daukan ma'aikatan da suka karanta fagenta ta yafe wannan aikin da irin ukubar da take shiga kullum wayewar gari, "To ma wai aikin dole ne?" Ummu Adiyya ta tambayi kanta, ba tare da sanin dalili ba ta samu kanta tana tsiyayar hawaye. "Duk harda laifin Abba ma yaya za ayi bayan na fada masa komai kuma yace na ci gaba da aiki dasu?" ******
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 183,069
  • WpVote
    Votes 12,551
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
AMAREN BANA by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 143,761
  • WpVote
    Votes 9,338
  • WpPart
    Parts 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.
From Behind Bars, with Love. by FMwrites
FMwrites
  • WpView
    Reads 231,932
  • WpVote
    Votes 28,152
  • WpPart
    Parts 50
BEFORE BARS Hameeda just like every other teenager loved school and wanted to become a Lawyer. Everything changed when her step father approached her with a Proposal. A proposal that subjected a teenager to the cruel world of matrimonial hardship. BEHIND BARS Omar decision to wed his beautiful fiancee was shattered when his mother refused the union and found a Replacement. He swore to make life a living hell for his mother's choice. His revenge was cut short when he was sentenced to 12 years imprisonment. But even from Behind bars, mothers replacement must feel the wrath of his revenge or so he wished. THE BOOK This is a Book that changed both The Proposal's & The Replacement's POV about each other.
52 WEEKS✔ by Humylash
Humylash
  • WpView
    Reads 110,219
  • WpVote
    Votes 18,401
  • WpPart
    Parts 32
A lost childhood, A chaotic present, A set of parents who needs to get a taste of their own medicine, And a journey to redemption, severing old ties and creating new ones. A journey of 52 weeks that portrays the strength of a United family and a girl who vowed to never give up even though she has every reason to.
In A Quest For Love by Pengriri
Pengriri
  • WpView
    Reads 363,677
  • WpVote
    Votes 46,086
  • WpPart
    Parts 48
In life, we don't always get what we want. Falling in love is a great feeling. Being loved in return is even a more greater feeling. But not being loved in return by the one we fall in love with is... PAINFUL! Love is beautiful, Love is sweet, Love is magical, Love is sacrifice, Love is selfish, ... And love hurts! She always imagined her life, wishing it could be like those romance movies she watched. He has always been in love with her, and imagined her as his wife. But we don't always get what we want, yeah. When all hope was lost, destiny took its course. And he was beyond happy. She was, shattered and heartbroken. They crushed her little hope. It hurts when you get betrayed by the one you trust. She loves him but he loves someone else. He loves her but she thinks about someone else. She hated him! He couldn't let her go. Not after having her. He didn't care how hurting she was making him feel: he wasn't going to give up. In A Quest For Love ❣ A story about Bestfriends♡♡♡ ♠ Wondering already, are we? Read and find out. *NOT EDITED*
You, my Punishment (Islamic Story) by sssilentscreamsss
sssilentscreamsss
  • WpView
    Reads 14,121,939
  • WpVote
    Votes 561,676
  • WpPart
    Parts 81
"I know that we will never be a real couple, but we can at least be nice to each other Aneel" I told him. I've had enough. Tears were starting to prick my eyes, but I didn't let them fall. He looked over at me in a weird expression. Like if I died in front of him, he wouldn't care. "You don't get it, do you?! I. will. never. love. you! I will never care for you. You wait, every day, for me to come home and have dinner with you like normal couples do- you are pathetic. You are nothing! Absolutely nothing to me. You are not even worth my words. You are a loser who has nobody- your parents? They are just like me. They knew that you were worthless and wanted to get rid of you" he said angrily. I was not angry at him. He was telling the truth. I'm nothing. Never was, never will. I nodded. He was right. He was so damn right. Sahra Ali is eighteen years old when she gets married. It was not a marriage out of love, no, she was forced into it. Shre grew up being abused. Her parents sold her for money. No parent would do that, so are her so called parents her real parents? She is trying to survive this marriage, because she believes in Allah and knows that He had a good reason that He gave her all these pain. Aneel Osman is a badboy who wants nothing to do with Islam. He was a muslim when he was younger, but when something bad happened, he blamed Allah for it. Deep inside he knows that it is wrong, but shoves that thought away. He began doing the things Allah prohibited. There was no one to hold onto or to pull him out. He kept falling and falling. And when he has to deal with that girl his parents wants him to marry, he is losing himself more and more. Read the description in the book for the fully version! This is a short draft! ~ Salaam guys, this story is edited! Almost everything has CHANGED and it is now a mature story. I like how it turned out. Thank you for all your support! It still contains small grammar mistakes. You have been warned:)
Hafsa by nafisatuu
nafisatuu
  • WpView
    Reads 734,755
  • WpVote
    Votes 56,755
  • WpPart
    Parts 39
Aasim Mukhtar Galadima And And Hafsa Abubakar Bulama; Two Strangers whom fathers are best friend. When they get married by knowing only each others names, things starts off on a rough path with Hafsa's gentle nature colliding with Aasim's arrogance but with time, he realizes his arrogance towards her was only to blind the fact that he is in love with her. Will Hafsa reciprocate his love despite all the hardships she faced because of him?
Muslimah in love by Atkbm1
Atkbm1
  • WpView
    Reads 4,131,798
  • WpVote
    Votes 186,498
  • WpPart
    Parts 32
''Marriage isn't easy especially when it's arranged and you hardly know the guy.'' 23-year-old Zara, a modest and virtuous Muslimah, has finally accepted a marriage proposal and is ready to share her life and love with her husband. But what happens when he is broody, stiff and ignores her most of the time? Is it possible to make her own husband fall in love with her or will Zara become a victim of unrequited love? #WATTYSWINNER2014