halimazango's Reading List
6 stories
Him & His Muslimah by moontigres
moontigres
  • WpView
    Reads 455,841
  • WpVote
    Votes 28,448
  • WpPart
    Parts 65
"You're the never ending blue sky in my world." "Well then you're the green land completing me." Life was crude, a path of potholes and smooth roads. It never stayed stable and neither did Zoya Hayat Malik's. Ever since her high school years, she was impeccably drawn towards cardiac studies. After all, cardiologists took care of the heart, an organ too complex to ever fully comprehend. Entering the top medical university in a small town, she dreamt of saving a heart. On the other spectrum of the town lived a passionate architect. His prayers involved more gratitude than requests but there was an unattainable absence deep within his heart. They yearned for the best until fate bind them together. He met the girl who wanted to save hearts. The very first heart she ever saved was his. Whenever he crossed paths with her, the desire to hold onto her starved him. She kept enchanting him. They wanted to walk together until they reached Jannah, until it was only Him & His Muslimah. -HIM AND HIS MUSLIMAH-
A Twist of Fate ✔ by NedaaOriyanerass
NedaaOriyanerass
  • WpView
    Reads 203,310
  • WpVote
    Votes 16,179
  • WpPart
    Parts 34
Highest Ranking: #1 in Muslim! 9/21 #1 in Islamic! 9/20 #1 in MuslimLoveStory ~ #1 in HalalLove ~ What would you sacrifice for the perfect life? We all crave happily ever afters, even through the doubt that taints our subconscious. It's easy to get lost in the alluring fantasy of eternal companionship. When all the romantic songs finally make sense, reality becomes better than our dreams and we forget to sleep... or wake up. That same feeling, that same person, that once lifted us so high can also create a wild storm of darkness and destruction- in the blink of an eye. Completely out of our control. Is the risk of breaking worth the thrill of loving? Meet Laila and Hamza; welcome to their aberrant fairy-tale. Two ordinary people with an extraordinary love... until one of them forgets. When their marriage is put to the ultimate test, will they be able to hold on? Or will they lose themselves, and each other, in the process? -Completed- -Winner of #TMFA 2019-
+18 more
WATA FUSKA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 206,469
  • WpVote
    Votes 17,323
  • WpPart
    Parts 50
Sosai take a tsorace, ganin komai take tamkar a mafarki ji takeyi tamkar ma ace bata rayuwa a doron qasar, se zare ido takeyi tana kallon qungurmin dajin datake ciki, gata a d'aure ba hanyar guduwa, tayi iya kacin qoqarin taga ta qwace kanta amma sam abun ya faskara ya kuma tunzura, tunaninta d'aya yanzu idan wani naman daji yazo ya cinyeta ya zatayi kokuma wani mugun aljani gashi ko dankwali babu a kanta, babban tashin hankalinta shine sallar dabatayi ba, tun shekaranjiya da aka gudo da ita rabon datae sallah!!!! zata iya d'aukar kowane hukunci amma banda na hanata sallah!!! yaya zatayi da tulin sallolin dake kanta? batada halin yin koda taimamane sabida a d'aure tamau take to meye mafita?!!!!!!!
GINI DA YAƁE by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 21,170
  • WpVote
    Votes 3,164
  • WpPart
    Parts 44
Duhuwa itace abinda yake baibaiye da wannan ginin Ali ! Tayaya zaka yi ƙoƙarin gini akan ruɓaɓɓen tubali! Ginin da kuma yaɓen dukkaninsu ababen banza ne idan har aka samu tangarɗa awurin tubali! Tubali shine gini shine kuma yaɓe! Kayi kuskure daga wargaza nagartar tubalinka ta hanyar dasa tubalin toka a maimaikon na ƙaƙƙarfan dutse. Tirr da muguwar rayuwar ka Ali!!!
TAFARU TA K'ARE......Anyiwa me dami d'aya sata... by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 177,442
  • WpVote
    Votes 15,281
  • WpPart
    Parts 52
"Mesa kake ambatar mutuwar nan wai, idan akan nace banasan kane kayi hakuri ina sonka wlhy, fiye ma da tunanin ka, na Amince zan rayu dakai rayuwa ta amana daso dakuma k'auna" ka tallafi rayuwata kadena fad'ar hakan kaji" Cikin azabar ta ciwon dayake ciki ya saki wani murmushi dayake nuna tsantsan jin dad'in da kalaman ta suka saka shi ya ce..."Naso ace kin furta mun wannan kalman tuni amma ko yanzu naji dad'i sosai, dad'in dana tabbatar dashi zan mutu a raina, My meenal zo matso kusa dani kinji?" da sauri ta k'arisa kusa dashi da rik'o hannun shi tace "kaga yanda kake numfashi ko yaa muhammad? ka daure ka dena magana kafin likitan yazo, save ur strenght plss" K'walla ya gangaro masa da k'yar ya iya furta "Wanda yake bayarda ikon numfashin ya buk'aci abinsa my meenal, lokacin tafiyane yazo tafiyan daba fashi, dukkanin abinda ya faru tsakanina dake na yafe miki matsayina na mijinki ina mikin fatan aljannar firdaus mad'auka kiya, ki sani inajin tsoro wlhy, tsoro nakeji my meenal" kuka ya k'wace mata sosai ta sanya kukan kuwa "Mesa kakemun maganganu a baud'e, wlhy ina fahimtar komai yanzu, hausarka tangaran nake fahimta mutuwa kake nufi zakayi bana fata kuma, kayi shiru kaji" Hannunsa d'aya ya mik'o mata wani takarda ta karb'a ya k'ara had'e hannun shi da nata da takardan, yace yana numfarfashi da k'yar "Ki bi abinda na rubuta a takardan nan, ki karantashi cikin nutsuwa kinji" batace komai ba daga ita har k'aninsa dake nan kusa da ita se gani sukayi yayi shiru bakinsa yana motsi amma basajin meyake cewa numfarfashi kurun yake sama sama, daganan sekuma yae shiru komai ya tsaya cak rai yayi halinsa!!!!!!!
TSINTAR AYA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 44,588
  • WpVote
    Votes 4,897
  • WpPart
    Parts 42
Labarin TSINTAR AYA, labarine daya shafi b'angarori da dama na rayuwar damuke ciki a yanxu, musamman b'angaren sayafi kowanne wato b'angaren auratayya. Abubuwa sosai masu zafi da ilmantarwa, fad'akarwa tare da nishad'antarwa suna cikin wannan faifan. Daure ka bibiyi wannan littafin domin samun abinda ya dace kada ku bari abaku labari.