AFNANYUSUF's Reading List
120 stories
KWARATA... by meelatmusa
meelatmusa
  • WpView
    Reads 809,267
  • WpVote
    Votes 33,472
  • WpPart
    Parts 112
Ƙalu bale gareku matan aure
RUWAN ZUMA (completed) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 39,510
  • WpVote
    Votes 2,691
  • WpPart
    Parts 24
Shin wani irin kallo kake yiwa masoya biyu wad'anda akwai tazarar shekaru tsakaninsu, musamman ma in aka ce Macen ta fi Namijin yawan shekaru? Tayi wuff dashi, ko Tsoho yayi wuff da yarinya. To ga labarin wani matashin saurayi mai farin jinin 'yan mata amma shi hankalinsa kwata-kwata ba ya kansu dalilin tun asalin fari Aliyu Haydar yafi son auren mace wacce ta girmeshi da yawan shekaru. Ana haka ne kuma ya had'u da Laila Kashim wacce ta dace da duk tsari na matar aurensa. A yanzu kuma da mutanen duniya suke kyama game da kushe irin wannan tarayya shin Aliyu Haydar da Laila zasu cika burinsu ko dai zasu iya hak'uri da juna don gujewa zagin duniya a kan tarayyar da Allah ya halatta? Soyayya... RUWAN ZUMA
SOORAJ !!! (completed) by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 910,128
  • WpVote
    Votes 71,732
  • WpPart
    Parts 59
Zanen ƙaddaransa yana cikin zuciyarta, kamar yanda zanen nata ƙaddan ke cikin tasa zuciyar. Idan zuciyoyi suka haɗe waje guda akan samu wata irin zazzafan ƙauna. Ako da yaushe jinsa yake kamar wani baƙon halitta, RAUNI DAMUWA sune abun da sukayi tasiri wajen cika rayuwarsa, yasani kowani bawa da irin tasa ƙaddaran Amma shitasa Ƙaddaran takasance me girma ne agareshi.... *** hearttouching and destiny!!!
ƘWAI cikin ƘAYA!! by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 1,502,484
  • WpVote
    Votes 121,601
  • WpPart
    Parts 106
Turƙashi, wannanfa shine cakwakiyoyi ba cakwakiya ba, bamma san yanda zan musalta muku kitimurmurar dake cikin book ɗinnan ba sam, dan wani irin ruɗaɗɗen labarine mai cike da abubuwan mamaki da tarin al'ajabi harma da ban haushi, labarin ya taɓo wasu a cikin matsalolin zuminci, gidajen aurenmu, Tsaro, rikita-rikita, harma da ruguntsumi. Kai lamarinfa ba'a cewa komai, mai karatune kawai zai banbance tsakanin aya da tsakkuwar zancena bayan mun tsunduma cikin labarin tsundum
RAMIN MUGUNTA by meenaslimzy
meenaslimzy
  • WpView
    Reads 2,159
  • WpVote
    Votes 97
  • WpPart
    Parts 13
hawaye ne ke gangaro mata a idanuwanta kamar an bude famfo....runtse ido tayi ta bude ta sake kallonsa daga nesa, tabbas wancen shine wanda yayimun fyade ya rabani da budurcina sanadiyyar haka na rasa uwar data haifeni....saidai inaji a jikina tabbas inada dangantaka dashi ta jini....alkawarin dana dauka na kasheshi kuwa babu fashi saina kasheshi koda zan karasa rayuwata a kiri kiri(prison)..... labari mai cike da tsantsar tausayi da mugunta hade da kutungwila
AUREN FARI.... by meenaslimzy
meenaslimzy
  • WpView
    Reads 40,049
  • WpVote
    Votes 2,892
  • WpPart
    Parts 40
wayace miki ana bawa namiji dama?babu abinda yake canja namiji sai ikon allah idan kince zaki iya canja Abdallah to kin yaudari kanki mazaasu hali irin na Abdallah wadanda basu da lokacin matansu saina aikinsu daban suke basa taba canjawa don haka ki saki jikinki a matsayina na yar uwarki aminiyarki inada hanyar da zakibi kisamu farin ciki ba dole saida soyayyar abdallah ba domin idan kikace zaki koyi tarairayar miji tou kin sa kanki a hanyar wahala baa taba tarairayar miji...namiji baayi masa gwaninta.....SABON SALO MAI CIKE SA DARUSSA MAI DAUKE DA TSANTSAR CIN AMANA....MAI DAUKE DA SALO NA SOYAYYA
ZAINUL ABIDEEN by meenaslimzy
meenaslimzy
  • WpView
    Reads 12,408
  • WpVote
    Votes 529
  • WpPart
    Parts 13
Banida wani burin daya wuce Inga gawar zainul abideen akwance babban kudirina a duniya shine in bude idona Inga zainul abideen akwance baya numfashi inhar be mutuba kuwa bazan taba daina bibiyarsaba har saina tabbatar da na maidashi ga Rai babu amfani....
IZZA TA... by meenaslimzy
meenaslimzy
  • WpView
    Reads 7,556
  • WpVote
    Votes 303
  • WpPart
    Parts 8
inama ace mafarki nakeyi ba a gaske bane wanan mummunan al'amari yake faruwa Dani?inama ace banzo duniyaba da wanan wulakanci da kaskanci da nake fuskanta kalala sakamakon Isa da IZZA TA Wanda ya haifarmun da mummunan sakamako?...kallon takaddar sakamakonta tagani a fili ta furta innalillahi wa innah ilaihi rajiun ta fadi kasa sumammiya
TAK'ADDAMA by meenaslimzy
meenaslimzy
  • WpView
    Reads 43,082
  • WpVote
    Votes 2,798
  • WpPart
    Parts 46
Hilal Ina fatan wanan fadace fadacen da mukeyi a tsakaninmu ya zamo iyakarsa cikin gidan iyayenmu,baa gidan aurenmu ba saboda Ina matukar tsoron wanan fadan da mukeyi Kar ya kawo sanadiyyar tarwatsewar farin cikin mu,kada hakan ya kasance sanadiyyar rabuwarmu,domin hakan zai zamo sanadiyyar rabuwar mu,domin hakan zai Zama barazana da rayuwarmu domin mu din ruhi daya ne gangan jiki kowa da nasa Ina matukar kaunarka hilal....ta karasa maganar tanayi Masa wani narkakken kallo....
Anyi Walk'iya....... by meenaslimzy
meenaslimzy
  • WpView
    Reads 90,305
  • WpVote
    Votes 6,026
  • WpPart
    Parts 50
Banida wata alak'a da Zina da zan aikata Shi Maryama,sabida na taso na Kuma girma acikin gidan marayu bashi ze bani damar wulak'anta ni'imar da Allah yamun ba ya tasheni acikin musulunci, menene aibuna Dan kawai nataso banida gata se'a hannun gwamnati Sena baiwa k'adangarun gwamnati damar dazasu lalata rayuwata? idan naje lahira Sena cewa Allah sabida Ina gidan marayu nake Zina? ki gane Mana maryama nifa wlhy Koda zasu kasheni bazan tab'a aikata abinda kuke aikatawa ba sedai ko su kasheni, Kuma dasuke cewa watak'il ta hanyar Zina aka haifeni ba wannan Kuma ba zunu Bina bane ba, dadai into zinar gwanda suci gaba da hanani abincin har yunwar ta kasheni!!!!!.