Ummsultan
37 stories
In A Quest For Love by Pengriri
Pengriri
  • WpView
    Reads 363,751
  • WpVote
    Votes 46,086
  • WpPart
    Parts 48
In life, we don't always get what we want. Falling in love is a great feeling. Being loved in return is even a more greater feeling. But not being loved in return by the one we fall in love with is... PAINFUL! Love is beautiful, Love is sweet, Love is magical, Love is sacrifice, Love is selfish, ... And love hurts! She always imagined her life, wishing it could be like those romance movies she watched. He has always been in love with her, and imagined her as his wife. But we don't always get what we want, yeah. When all hope was lost, destiny took its course. And he was beyond happy. She was, shattered and heartbroken. They crushed her little hope. It hurts when you get betrayed by the one you trust. She loves him but he loves someone else. He loves her but she thinks about someone else. She hated him! He couldn't let her go. Not after having her. He didn't care how hurting she was making him feel: he wasn't going to give up. In A Quest For Love ❣ A story about Bestfriends♡♡♡ ♠ Wondering already, are we? Read and find out. *NOT EDITED*
Housewife Or Teacher by Darkey____
Darkey____
  • WpView
    Reads 134,525
  • WpVote
    Votes 17,595
  • WpPart
    Parts 56
"choose one Aamina"she quickly turned,looking directly at him without any fear,she whispered a "Menene? (What?)?. "Housewife or teacher?"he whispered back making her almost loose her balance.with fear,she shook her head whi,spering "No Amir,please danAllah" "Are you my wife?"Was all he asked her and she slightly gave a nod. "Then quit teaching and stay at home"He sternly said but she shook her head not knowing what to say. "I see there are alot of better jobs on earth Amina,i don't want you to teach anymore"He calmly explained. "I am chasing my dreams Amir"She yelled making him boil with anger. "That Haidar guy,na tsane shi(i hate him)"He said with gritted teeth. "Hai-hai-haidar?"she gulped down her saliva "Amir he is just 16 years old,he is just my student for Allah's sake"she yelled each word and he kept on staring at her. "You are quitting"He murmured and tried to leave but she held his arm. "Sweety please,i....."he eyed her making her shiver. "Don't sweet talk me,that haidar is dangerous"he yelled but she did not give up. "Ples....."He cut her off. "That Haidar loves you with no shame Amina,why can't you understand my reason?"he shouted. "Please,i......" "you are quitting and that's final"He pushed her and left the room. Meet Aamina Abubakar Tsafe,Daughter of billionaire Abubakar Aliyu tsafe,the owner of Ammar and mukhtar ventures........what happens when Aamina wants to chase her dreams but she was already trapped with her jealous billionaire husband,Amir mubammad misau and on the other hand,one of her students Haidar jibril manigi fell in love with her. STARTS:20/6/17....July 20,2k17.
Mi Amor, my love!  by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,135,919
  • WpVote
    Votes 101,600
  • WpPart
    Parts 36
Abdulhameed: She's my dream girl. Fatima: He's always been my crush, every girl has a crush on him. Abdulhameed: I love her. Fatima: I love him. Abdulhameed: I'm doing it for my father. Fatima: I'm literally forced. Abdulhameed: But she still loves her ex. Fatima: But he still loves his ex wife. Abdulhameed: And its just two years marriage. Fatima: And its just two years marriage.
MATAR ABDALLAH.. by Feedohm
Feedohm
  • WpView
    Reads 219,715
  • WpVote
    Votes 14,268
  • WpPart
    Parts 32
MATAR ABDALLAH.. A Firgice tace "Na shiga uku.!Me kake sha Abdallah? Murmushi ya sakar mata yana fad'in "Giyane ko kema zaki sha Matar Abdallah.? Fitowar yar budurwa daure da towel ya katse mata abunda tayi niyyar fad'a. Dukan kirjinta ya tsananta yayin ta kasa furta kalma ko daya. "Meet my ex-friend Matar Abdallah." ya fad'a tare da nuna matashiyar budurwar. "Impossible Abdallah.! "I will make it to be possible Matar Abdallah." Ya fad'a dauke da dariyar dake nuna alamomi da yawa. ** "Allah ya isa Abdallah wallahi baran tab'a yafe maka ba a rayuwata Tsinanne la'anannen Allah " Tattausan murmushi ya sake lokacin da yake daura towel a k'ugunshi yana fad'in "Ki dinga jam'i Matar Abdallah, tsinannu, la'anannun Allah, ni kam na yafe maki." Har ya juya ya kuma juyowa tare da jefa mata wani irin mahaukacin kallo yana fad'in"Matar Abdallah ki taimaka ki wanke Abdallahn ki yau mana." MATAR ABDALLAH
TREASURES AND THORNS by Haneem_99
Haneem_99
  • WpView
    Reads 612,878
  • WpVote
    Votes 64,127
  • WpPart
    Parts 84
Highest ranking: #1 in #Hausa as of 27th June, 2018 : #1 in #Nigerian as of 8th August, 2018 One promise, one favour plus a broken heart brings two people from entirely different worlds together. On one side is ordinary, young, naive and sweet Rukkayya while on the other hand is stupendously rich, refined and broken Ahmad. What could fate have in store for these two? Find out in Treasures and Thorns!
AMAREN BANA by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 143,763
  • WpVote
    Votes 9,338
  • WpPart
    Parts 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 183,099
  • WpVote
    Votes 12,551
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
UMM ADIYYA (Read Full Book On okada) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 109,726
  • WpVote
    Votes 2,946
  • WpPart
    Parts 7
#6 in Romance 14/04/2017 Tunda take bata taba ganin mugun mutum marar kunya irin Zaid Abdurrahman ba. Ta so ta juya amma ganin su Maami yasa ta fasa ta shigo falon ta gaishe su sama-sama don tare suke da yayanta Saadiq. Har ma yana tambayarta "Ummu A. da fatan dai wadannan basu baki wahala a wurin aikin?" Murmushi tayi har sai da kumatunta ya loba sannan tace "Mutanen da suka bini har da roko saboda na musu aiki ba sau daya ba ba sau biyu ba, ai kaga bazasuyi garajen bani wahala ba, don haka ina aikina cikin kwanciyar hankali with full amenities. Ko ba haka ba?" Ta fada cikin dai murmushinta hade da harde hannayenta saman kirjinta. Idanunsa ya zuba mata tamkar mai karantar duk wani motsi da ruhinta yakeyi, "Saadiq, dole mu kula da Adiyya, saboda ko ba komai ta san yanda take amfani da kwakwalwarta, she's very smart." Ya kare maganarsa cikin murmushi. Tsumewa tayi hade da aika masa kallon banza, "Dole kace kuna kula da Adiyya, banda dan karan wuyar da kuke bani me kuke yi? kullum nayi aiki sai an kwakulo kuskure a ciki, ko me ya kaishi daukana aikin ma tun farko oho." Barin falon tayi zuwa kicin inda tayi zamanta a can taci abincinta. Bata sake bi ta kan falon ba bare ta san lokacin tafiyarsa. Tana kwance kan gado sai aikin sake-sake takeyi abu daya ke yawo a kwakwalwarta, kuma hanya dayace da zata bi don magance wannan damuwar- itace ta bar aiki a AZ IT consultants. A karo na uku! Ko su kadai suke daukan ma'aikatan da suka karanta fagenta ta yafe wannan aikin da irin ukubar da take shiga kullum wayewar gari, "To ma wai aikin dole ne?" Ummu Adiyya ta tambayi kanta, ba tare da sanin dalili ba ta samu kanta tana tsiyayar hawaye. "Duk harda laifin Abba ma yaya za ayi bayan na fada masa komai kuma yace na ci gaba da aiki dasu?" ******
A HAUSA STORY (ZURI'A) by aeesha_hussain
aeesha_hussain
  • WpView
    Reads 62,367
  • WpVote
    Votes 2,832
  • WpPart
    Parts 61
This story is all about Family, love, jealousy, betrayals, Romance, Crime_rate, and of course Drama..... It is written in Hausa Language, So I hope you guys will enjoy the wonderful Hausa Novel??? (Kada kubari abaku labari)