Ummita's books
132 stories
RIK'ON SAKAINA.. oleh maryamtalba
maryamtalba
  • WpView
    Membaca 65,962
  • WpVote
    Suara 7,167
  • WpPart
    Bagian 55
labarine Daya kunshi gargadi ga matan da suke raina niimar da Allah yayi musu ta aure, dn kwadayin duniya, rashin hakuri, RIK'ON SAKAINA labarine da zai jawo hanukulan matan nan da suka maida aure tamkar wasan yara, Sanin kanmu ne aure ya zamo tamkar abin wasa, ana masa rikon sakaina, mata basu daraja auren mazan ma basu daraja auren. Shin menene matsalar? Ta yaya kuma zamu magance matsalolin? Ku biyoni dn jin yadda rayuwar ABUWA zata kasance.
SADAUKARWA oleh maryamtalba
maryamtalba
  • WpView
    Membaca 63,898
  • WpVote
    Suara 8,186
  • WpPart
    Bagian 94
ne na izzar sarauta, ta shafi kumalabari rayuwar convert da suke musulunta mu musulmai Muke Gaza tallafa musu su rayu cikin musulunce, muke hanasu inuwa, idan mun basu inuwar kuma toh fa semu tsangwamesu mu gorata musu, mu damesu da kyara, darasussukan da suke cikin wanan labari darussane da kowane musulmi yakamata ya daukesu, gudunmawace ga dukkan Wanda suka musulunta ko suka fuskanci rayuwar haka, sanan wanan labari Zan iya cewa bai shafi kowaba Dana sani, wata baiwar Allah ce ta kawomin shi, wacce Bata damuba da in fidda sunanta ko boye ba, Bata damu danayi Kari ko nayi ragi ba cikin LABARIN ansamu dacewar rayuwarta sak da littafina na tambari Wanda saboda wasu dalilai masu karfi ya tsaya, shine taso na maye gurbinsa da nata labarin dn sunyi kamanceceniya, Ina godiya GAREKI MARY ANN RAHMATULLAH, Allah ya dawwamar dake Akan addinin islama, ya Kara Miki juriya ya dubi SADAUKARWARKI.
ZABEN TUMUN DARE oleh maryamtalba
maryamtalba
  • WpView
    Membaca 17,552
  • WpVote
    Suara 3,310
  • WpPart
    Bagian 47
Mafi yawancin lokuta zabin zuciyarmu shi mukafi kanbamawa, Bama duba mai zaije yazo, a kasar Hausa mukan bawa abu guda shaida kuma haka zamuyi ta bibiyar abun nan da shaida marar kyau bazamu taba la'akari da bangare mai kyawu ba na abin, dayawa daga cikinmu kyau shine abin so , komi mai kyau mukeso ba ruwan mu da badinin abin, tuhume tuhume sunyi yawa kan ya'yan masu kudi, da dama ana ganin basu iya komi ba! Daga kan darajta dan adam, tsoron Allah su, zaman aurensu da mu'amalarsu da tarbiyarsu, ko kunsan dan talaka yafi Dan maikudi iya izza da wulakanta dan adam idan ya samu ko duniya a hannunsa, ba duk abinda ka gani bane yake zama dai dai da ko tunaninka. Dayawanmu ZABIN ALLAH bashi bane abinda mukeso, mukanso ra'ayin zuciya da abinda ta kullah, har ya kaimu ga ZABEN TUMUN DARE! Zabi mafi muni a rayuwa.......... Ku biyoni dn jin yadda ZABIN MUHAMMAD KABEER yake kasancewa cikin duniyar tunaninsa.
GAMIN GAMBIZA oleh maryamtalba
maryamtalba
  • WpView
    Membaca 17,603
  • WpVote
    Suara 2,612
  • WpPart
    Bagian 65
Ƙalubalen ZAWARCI a kasar hausa, da hanyan kawo gyara cikin kalubalen da ɗiya MACE take fuskanta kan ZAWARCI sanadin mutuwar miji ko kuwa kaɗdarar sakin aure.... Ku biyoni dn jin yadda rayuwar jaruma NEENAH zata kasance.
The King's Women oleh LoveyChelsea
LoveyChelsea
  • WpView
    Membaca 6,740
  • WpVote
    Suara 147
  • WpPart
    Bagian 5
The King’s Women - Story of flowers, to love, to fight, to survive - (A prequel of The King’s Secret) .... Geumyi (Song Hyegyo) was a beautiful young woman who lived on the 17th century during Joseon dynasty. Her mother was a gisaeng (courtesan). She loved reading, writing and listening to story. Then fell for famous storyteller in Hanyang (capital city). Then young man was Lee Hyeon (Kim Soohyun), the second son of the king and the queen whose formal title was Grand Prince Inseong.
WANDA YA TUNA BARA......(beji dadin bana ba) oleh SafiyyahGaladanchi
SafiyyahGaladanchi
  • WpView
    Membaca 11,226
  • WpVote
    Suara 1,106
  • WpPart
    Bagian 30
Safiyyah zuwa nai muyi magana akan Wanda ze tafi dubo zuwaira da jaririn ta Dan aganina bekamata ace har ana jibi suna bamuje ba, Katashi yar matace me Dan matsakaicin jiki ke maganar da wata kyakkyawar mata da bazasu wuce sa'anni da waccen ba, Eh hakane bilkisu yanzu abinda zamuyi ke tunda zakije gida yau semu shirya kifita tare muje can gidanku idan nadan zauna se in wuce can gidan zuwairan zan barmiki Muhammad daga can se in dawo gida in Dora girka tunda bada wuri ze dawo ba yau,
I WAS CREATED LIKE THIS ✅  oleh Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Membaca 296,088
  • WpVote
    Suara 21,141
  • WpPart
    Bagian 24
[#4 on Spiritual🔥🔥 On 24 September 2018] "Why is everybody avoiding me because of my voice? Was I the one that created myself? No. I was ridiculed, humiliated, harassed, all because of my voice. Why could'nt everyone understand how it hurts? Not even my mother. Why? I know you were asking my name because you want to hear the vulgar man like voice of a very beautiful lady. You want to laugh at me too. Well__My name is Hayfah Talhah Muhammad. Leave, go and laugh to your fill. But know__ I was created like this! And I believe it's a blessing in disguise. Why could'nt everyone understand? Why?" She wiped away her tears with her hijab, which were not stopping anytime from now. She left him confused, what is she going through? Is everyone making fun of her? But why? Nothing is wrong with her voice. He love her voice!. _____ The story of a very beautiful young lady, with her husky man's like voice. Will she be accepted? Will she ever find her true love? Just tail behind, as I tell you the story of Hayfah Talhah Muhammad.
Kudiri oleh Gimbiya229
Gimbiya229
  • WpView
    Membaca 170,519
  • WpVote
    Suara 12,629
  • WpPart
    Bagian 39
Hausa story of love, commitment and sacrifice. Yusuf and Asiya belong to different classes with nothing in common. Well, except for humanity. An incident had occurred which brought them together. Will their shared sacrifice bring them happiness and perhaps, everlasting love?
NI DA KE....  oleh Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Membaca 34,135
  • WpVote
    Suara 1,510
  • WpPart
    Bagian 21
Bayan fitarsa Farah ta tashi ta nufi dakinta da sauri tana kallon madubi, Ita baqar mace ce, Assad ma yafita Haske, ita ba ma'abociyar hijab bace sai gyale, haka xalika bata iya xama da Fuska batare da make up ba, tana da kawaici amma bata da haquri musamman akan Assad, tana da addini gwargwado, as her age 25 ai tana da qurciya tunda ya girmeta😕, to wai ma meyasa xn damu da tsarin macen da yakeso tunda ba sonsa nake ba, Kuma idan hr irin Wannan macen daya lissafowa Anna yakeso kenan *ni da shi* bamu dace ba? Idan Inason Assad kenan dole sai na cnxa xuwa ynda yakeso🤔, Kai bana sonsa, I only love khamis....,