meerarh03's Reading List
125 stories
BAK'UWA  (STRANGER ) COMPLETED by Bintuu0214
Bintuu0214
  • WpView
    Reads 55,470
  • WpVote
    Votes 4,168
  • WpPart
    Parts 36
Labarine game da wata bakuwa wacce ke zauna a wani kauye
Five Star Hotel by MayaApples
MayaApples
  • WpView
    Reads 23,445,838
  • WpVote
    Votes 798,283
  • WpPart
    Parts 44
|#2 in Romance 2/20/16| *** So he sent you here. The dirtiest, grimiest, most vile building in New York City. The building where countless have silently lost their lives. He sent you to this Five Star Hotel so you could feel the fear that comes without having his protection. He picked one of the most dangerous places in the country to send his beloved son. He sent you to the dogs, who he hoped would eat you alive. (This is a quote from the spin off but it fits)
RIK'ON SAKAINA.. by maryamtalba
maryamtalba
  • WpView
    Reads 65,954
  • WpVote
    Votes 7,167
  • WpPart
    Parts 55
labarine Daya kunshi gargadi ga matan da suke raina niimar da Allah yayi musu ta aure, dn kwadayin duniya, rashin hakuri, RIK'ON SAKAINA labarine da zai jawo hanukulan matan nan da suka maida aure tamkar wasan yara, Sanin kanmu ne aure ya zamo tamkar abin wasa, ana masa rikon sakaina, mata basu daraja auren mazan ma basu daraja auren. Shin menene matsalar? Ta yaya kuma zamu magance matsalolin? Ku biyoni dn jin yadda rayuwar ABUWA zata kasance.
KUSKUREN RAYUWA by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 66,625
  • WpVote
    Votes 3,586
  • WpPart
    Parts 56
Na sake ki saki uku Nawal, bana fatan sake ganin ki a rayuwata, kin cuce ni, I will never forgive you, "Innalillahi wa inna ilaihir raji'un kasan me kake fad'a kuwa Nabeel dama ka aureni na dan kayi amfani dani ka sakeni", cewar Nawal, "Shut up pretender kinfi kowa sanin me kika aikata"
ABINDA KAKE SO by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 85,861
  • WpVote
    Votes 7,178
  • WpPart
    Parts 72
Cike da takaici ya ke kallon ta yayin da idon shi su ka kada su kayi jajawur. Da kyar ya ke iya magana saboda zafin da kirjin ke masa "Asmau? Meyesa za ki mana haka bayan kin San muna son junanmu?kin cuce ni Ku kin cuci kanki. Ina kike so in saka raina. Ba ki min adalci ba ba kuma kiwa kanki ba" ita kam kuka ta ke wiwi da kyar ta ke iya magana "Kayi hakuri Ya Mukhtar ba zan iya ba"... Kallon tara saura kauta ya ke binta dashi kafin yace " kinji kunya Suhaila, kinyi asarar rayuwa in dai wannan rayuwan ta marasa tarbiyya kika zabawa kanki" ba tare da ta kalle shi ba ta tabe baki tace "Da kake maganan tarbiyya ai da sai kaje ka tuhumi Mahaifiyarka domin ko komai kaga ina yi tarbiyya..." Bai bari ta karasa ya kifa mata mari. A zabure ta dago idanuwanta tana shirin ramawa sai dai ido hudun da suka yi yasa ta yi kwafa ta wuce daki hade da jan tsaki. Zaune ta ke kan kujera a zahiri tana kallon yaran da ke gaban ta suna homework sai dai gabadaya hankalin ta bai kansu. A haka mahaifin yaran ya fito daga daki ya iske su "Ah ah Fadila ya kika kyale su su kadai suna Homework in ai da kin jawo su kunyi tare koh" kerere ta kalle shi sannan ta tashi a fusace ta yi daki ba tare da ta tsaya sauraren Abinda ya ke fada mata ba. Direct kan Gado ta nufa tana fidda wani hawaye mai zafi. Shin wannan wani irin rayuwa ce? Ta rasa wani irin zama ta ke a gidan Najib. Ita dai kam ta gaji dole ta nemi mafita. Kanta a sunkuye har ta gama sauraron mahaifinta. Kaman ance ta dago su kayi ido hudu da Faisal yana shigowa falon nan take idea ya fado mata da sauri tace "Yauwa Ya Faisal kazo a daidai" bai gane mai ta ke nufi ba har yazo ya zauna kaman yanda aka umurce shi. Cikin dakewa ta ce "Yauwa Abbah daman Ya Faisal ne kadai mu ka daidai ta dashi yace zai zo ya same ka kuyi magana yau" siririn murmushi Faisal ya saki gane idan zancen ta ya nufa. Lallai yarinyar nan dole ya koya mata hankali "Hakane Abbah daman munyi da ita yau zan same ka" murmushi mahaifin nata ya saki cike da farin ciki...
MIYE ILLAR Y'AY'A MATA by Maryam-obam
Maryam-obam
  • WpView
    Reads 32,219
  • WpVote
    Votes 2,290
  • WpPart
    Parts 44
labari ne akan kiyayya soyayya butulci makirci da Abun tausayi da kuma ban dariya
DA KAMAR WUYA (Completed) by zulaihatualiyumisau
zulaihatualiyumisau
  • WpView
    Reads 182,189
  • WpVote
    Votes 12,731
  • WpPart
    Parts 63
Labari ne akan 2 brothers. And one trouble maker. You like the story when you Read it, I'm sure.
RANA DUBU by Mamanhaneep
Mamanhaneep
  • WpView
    Reads 39,717
  • WpVote
    Votes 2,720
  • WpPart
    Parts 35
Ta sadaukar da farin cikin ta ga yayan Yar uwarta bayan kaddarar data fada kanta, duk kokarinta na ganin ta basu kariya ta gatanta tasu saida kaddara ta wanzu akansu,kan tayi fargar jaji bakon al'amari ya afku Wanda yasata maye gurbin Yar uwarta, Maryam kenan mace mai kamar maza!!
SA'A TAFI MANYAN KAYA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 33,338
  • WpVote
    Votes 2,495
  • WpPart
    Parts 21
Likitan yaso
🙆🙆HABIBULLAH 🙆🙆 by realfauzahtasiu
realfauzahtasiu
  • WpView
    Reads 109,197
  • WpVote
    Votes 3,213
  • WpPart
    Parts 26
Romance