Nana33927766's Reading List
13 stories
JIRWAYE by TajawwalAlRuwh
TajawwalAlRuwh
  • WpView
    Reads 207,041
  • WpVote
    Votes 21,553
  • WpPart
    Parts 69
Khalifa Al-Haydar sunan da yake yawo a gari, sunan matashin mai kudin da dubban mutane zasu yi komai dan su ga fuskar shi. Layla the sensational lady, idan har akwai aji a karuwanci Layla ta fara bude shi. Labarin su ba kaman labari bane nayau da kullum, ba ko da yaushe kake yanke hukunci akan kaddarar mutane ba. JIRWAYE, akwai shi a cikin labarin kowa.
TAFARU TA K'ARE......Anyiwa me dami d'aya sata... by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 177,504
  • WpVote
    Votes 15,281
  • WpPart
    Parts 52
"Mesa kake ambatar mutuwar nan wai, idan akan nace banasan kane kayi hakuri ina sonka wlhy, fiye ma da tunanin ka, na Amince zan rayu dakai rayuwa ta amana daso dakuma k'auna" ka tallafi rayuwata kadena fad'ar hakan kaji" Cikin azabar ta ciwon dayake ciki ya saki wani murmushi dayake nuna tsantsan jin dad'in da kalaman ta suka saka shi ya ce..."Naso ace kin furta mun wannan kalman tuni amma ko yanzu naji dad'i sosai, dad'in dana tabbatar dashi zan mutu a raina, My meenal zo matso kusa dani kinji?" da sauri ta k'arisa kusa dashi da rik'o hannun shi tace "kaga yanda kake numfashi ko yaa muhammad? ka daure ka dena magana kafin likitan yazo, save ur strenght plss" K'walla ya gangaro masa da k'yar ya iya furta "Wanda yake bayarda ikon numfashin ya buk'aci abinsa my meenal, lokacin tafiyane yazo tafiyan daba fashi, dukkanin abinda ya faru tsakanina dake na yafe miki matsayina na mijinki ina mikin fatan aljannar firdaus mad'auka kiya, ki sani inajin tsoro wlhy, tsoro nakeji my meenal" kuka ya k'wace mata sosai ta sanya kukan kuwa "Mesa kakemun maganganu a baud'e, wlhy ina fahimtar komai yanzu, hausarka tangaran nake fahimta mutuwa kake nufi zakayi bana fata kuma, kayi shiru kaji" Hannunsa d'aya ya mik'o mata wani takarda ta karb'a ya k'ara had'e hannun shi da nata da takardan, yace yana numfarfashi da k'yar "Ki bi abinda na rubuta a takardan nan, ki karantashi cikin nutsuwa kinji" batace komai ba daga ita har k'aninsa dake nan kusa da ita se gani sukayi yayi shiru bakinsa yana motsi amma basajin meyake cewa numfarfashi kurun yake sama sama, daganan sekuma yae shiru komai ya tsaya cak rai yayi halinsa!!!!!!!
SAKAMAKO by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 849,836
  • WpVote
    Votes 44,321
  • WpPart
    Parts 48
Ya zatayi da Yarinyar da bata kai ta goge mata takalmi ba amma ta kwace mata miji?...... #Suhan #captain majeed # Zarah
Hilwa. by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,866,882
  • WpVote
    Votes 41,036
  • WpPart
    Parts 13
Hilwa Haroun, a spirited girl from a small town in Nigeria, relocates to the bustling city of Abuja, hoping for a fresh start and new opportunities. However, adapting to her new life proves to be a challenging journey filled with unexpected twists. As she navigates the fast-paced lifestyle and the complexities of a blended family with contrasting personalities, Hilwa struggles to find her place in a world that feels foreign. Just when she begins to settle in, a shocking revelation turns her life upside down, presenting her with a challenge she never anticipated. Faced with emotional turmoil, Hilwa must confront her fears. Will she be able to embrace the changes and accept this unexpected turn of events with an open heart, or will it push her further away from the life she longs to build? Join Hilwa on this exhilarating and poignant journey as she learns to balance love, family, and self-discovery in a city that promises both excitement and uncertainty. It's a bumpy, emotional and an exciting ride. BETWEEN TWO WORLDS. H I L W A. ~ H E L WA.
AJALIN SO by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 625,972
  • WpVote
    Votes 32,416
  • WpPart
    Parts 49
Meet DR MOHAN...and his two weird wives. #Banafsha #mohan #nimrah
DAWOOD✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 542,383
  • WpVote
    Votes 51,410
  • WpPart
    Parts 48
Limitlessly love.
LABARI NA by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 71,378
  • WpVote
    Votes 4,697
  • WpPart
    Parts 35
A Heart Touching Story Of a Young Girl Dr. Fulani Gafai..... (true life story)
SAMARIN BANA.....🤦🏻‍♀️ by asykhaleel
asykhaleel
  • WpView
    Reads 27,058
  • WpVote
    Votes 1,497
  • WpPart
    Parts 6
*TRUE LIFE STORY* _Wallahy wannan novel din ba k'agaggen labari bane, babu karya ya faru ne anan garin LAGOS STATE, dunia ta baci yaudara babu irin Wanda *SAMARIN BANA* basayi, duk iya kaucewa mugun nufin su sunada hanyoyi daban daban dan ganin sun cimma burinsu, ban taba rbt true lfy story Se wannan karan sbd mahimmanci fadakarwan dake ciki especially mu yan mata ya kamata musan mai mukeyi Duk iya takatsantsan da mukeyi wlh *SAMARIN BANA* sunada salo iri iri balle kuma na wannan nvl din da xan rbt yasha banban da salon yaudaran *SAMARIN BANA* kada na cikaku da bayani ku biyo alkalamina *SHORT NOVEL* ne, ba yawan pages bane fadakarwa No sakon ciki ake bukata_
Becareful With My Heart by miemiebee
miemiebee
  • WpView
    Reads 448,080
  • WpVote
    Votes 48,518
  • WpPart
    Parts 65
"The joke is on you now Muhseen." "No please don't do this, you can't just throw away all that we had like this, please don't" I pleaded. "I can't? Seriously?" She lead out a sarcastic chortle "Only Muhseen Salah can huh?" "What do you mean by that?" I managed to utter. "Exactly what am saying" she snapped curtly "It's about time you learn the truth Muhseen, I just tricked you none of the things we had and shared for the past week was real. Come to think of it, why will I change overnight? Why will I love someone who hurt me in the past like you did? Am not a fool Muhseen" She paused glaring at me. "No" I muttered ceaselessly as I shook my head not believing a thing from what she said. "No Cara you're joking, you must be joking." "You can take it as a joke it's what I did too when you broke up with me months ago so continue to believe all I said as a joke." She said cold heartedly not showing even the slightest care. Why is she doing this? I thought we are over all these. "Cara please stop this, stop it please my heart can't take it. You said it yourself that you've forgiven me. I thought we were over all these, why are you bringing it up now?" "Because I wanna break your cold heart like you did to me some time ago Muhseen plus this is the time I planned on telling you so it would make your heart crumple, bruise and hurt just like it is doing already." She paused and took a quick glance at me pathetically "Remember how you icily rubbed it to my face that you don't love me, that is was all a trick? Remember how you threw away everything that we shared? It's payback time Muhseen."
Married For Revenge (A Hausa Love Story) by Ghost_writers_
Ghost_writers_
  • WpView
    Reads 53,156
  • WpVote
    Votes 4,074
  • WpPart
    Parts 16
Maryam finally gets her revenge on her husband who played her before but then his mysterious cousin that likes him moves in with them. Will they make it or will they get a divorce? ✌