aeesha_amasaye's Reading List
39 stories
KUSKUREN RAYUWA by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 66,878
  • WpVote
    Votes 3,586
  • WpPart
    Parts 56
Na sake ki saki uku Nawal, bana fatan sake ganin ki a rayuwata, kin cuce ni, I will never forgive you, "Innalillahi wa inna ilaihir raji'un kasan me kake fad'a kuwa Nabeel dama ka aureni na dan kayi amfani dani ka sakeni", cewar Nawal, "Shut up pretender kinfi kowa sanin me kika aikata"
RAI DA SO -2019/20 by Queen-Meemiluv
Queen-Meemiluv
  • WpView
    Reads 62,395
  • WpVote
    Votes 6,634
  • WpPart
    Parts 85
Soyayya ba tai min adalci ba. A lokacin da na karɓeta hannu biyu sai tai min gudun wuce sa'a. Ashe! rayuwa ba ta da tabbas! mutuwa kan zowa mutum aduk lokacin da bai za ta ba,ta yaya rayuwata za ta tafi daidai in babu mahaɗinta.Sai dai na gasgata ALLAH shine mai yin yanda ya so. Kwatsam bayan zaman makokin da na sha na tsawon lokaci, sai gashi ta dawo min da ƙarfinta, ban ƙasa a gwiwa ba, na kuma karɓar soyayyar a karo na biyu, wadda ta zo min cikin gwagwarmayar rayuwa mai haɗe da haɗarurruka, farmaki, taskun rayuwa, bala'oi da ƙalubale kala kala kuma mabambanta.Zan iya cewa na yi dana-sani a soyayya.
WATA FUSKA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 206,833
  • WpVote
    Votes 17,323
  • WpPart
    Parts 50
Sosai take a tsorace, ganin komai take tamkar a mafarki ji takeyi tamkar ma ace bata rayuwa a doron qasar, se zare ido takeyi tana kallon qungurmin dajin datake ciki, gata a d'aure ba hanyar guduwa, tayi iya kacin qoqarin taga ta qwace kanta amma sam abun ya faskara ya kuma tunzura, tunaninta d'aya yanzu idan wani naman daji yazo ya cinyeta ya zatayi kokuma wani mugun aljani gashi ko dankwali babu a kanta, babban tashin hankalinta shine sallar dabatayi ba, tun shekaranjiya da aka gudo da ita rabon datae sallah!!!! zata iya d'aukar kowane hukunci amma banda na hanata sallah!!! yaya zatayi da tulin sallolin dake kanta? batada halin yin koda taimamane sabida a d'aure tamau take to meye mafita?!!!!!!!
Mai Tafiya by donutfairy
donutfairy
  • WpView
    Reads 200,751
  • WpVote
    Votes 20,194
  • WpPart
    Parts 29
Labarin wasu mata guda uku mabanbanta asali da kaddara ta hada su a yayin da suka dauki aniyar yiwa talauci gudun fanfalaki. Sai suka fada karuwanci..duniya ta zo musu a tafin hannu har suke zaton tafiyar ta kare. Ku biyo su tsakanin Niger da Nigeria mu ga yadda za ta kaya! Mai tafiya..wani guzuri ka tanada??????
The Face Behind The Veil✔ by Haaaaafsat_
Haaaaafsat_
  • WpView
    Reads 243,424
  • WpVote
    Votes 19,684
  • WpPart
    Parts 33
© 2017 All Rights Reserved Eighteen year old Hafsah gets admitted into her dream college to study psychology. There, she meets the arrogant and handsome Zayden. Twenty-two year old Zayden is a senior at her college who does nothing but chase everything in skirts. He goes clubbing every night, smokes, disrespects people and has several one night stands. But all that changes when the mysterious girl in a niqab stands up to him. He is intrigued by her audacity and wants to know the face behind the veil. The face of the girl that put him in his place and the face that maybe, just maybe, will make him fall in love. #wattysNG2020
*WUCE MUJE*    _TAKUN FARKO_ by asykhaleel
asykhaleel
  • WpView
    Reads 2,842
  • WpVote
    Votes 105
  • WpPart
    Parts 1
*ITS ALL ABOUT A STUNNING LOVE BETRAYAL STORY THAT YOU WONT AFFRORD TO MISS OUT*
Garin Mazugal by Pharouq66
Pharouq66
  • WpView
    Reads 3,562
  • WpVote
    Votes 359
  • WpPart
    Parts 25
A story that mirrors the ills that is destroying Northern Nigeria.
CITRUS by Afiyakub
Afiyakub
  • WpView
    Reads 23,498
  • WpVote
    Votes 1,586
  • WpPart
    Parts 71
What happens when you fall in love with your best friends boyfriend and decide to become his side chick? You know it's degrading, unconventional and by all means wrong but you go for it anyway because you believe he's the one. *** Zansi K Ortiz is your outstanding, curvaceously attractive, and curious, and most of all single girl, best friends with Nafisa whom introduces her to Malik. Now normally Hausa Muslim men would not be her type, being 'reserved and modest' but this one defies the norms and ends up seducing her. He had the perfect charisma, looks and sexual drive to ward her conscience away and twist her whole demeanor making her obsessive and codependent, like a pawn on his palm, bending over backwards for him even in a literal manner. Does she deserve the true love she longs for herself? Will she get a sense of clarity when his true colors begin to cast or will it be far more complicated when true colors form to genuine feelings?
Yaron Mama by mashin
mashin
  • WpView
    Reads 4,782
  • WpVote
    Votes 391
  • WpPart
    Parts 31
A story about the lives of some youths, their trials in relationships. Lots of heart breaks and love
MIJINA HASKEN RAYUWATA by bilkisubilya
bilkisubilya
  • WpView
    Reads 36,632
  • WpVote
    Votes 3,059
  • WpPart
    Parts 18
kai din wani haske ne na rayuwata,saboda haka bani da wani miji bayan kai,duk wata gwagwar Maya zamu shata tare kuma mu tsira tare YUSRA. Bata dace da kai ba,saboda kai ba haske a rayuwarka sai duhu,ni kuma hasken rayuwarta ce ADNAN. Sai dai kuwa kada ya sameta,idan Dan ban zamantu mai kamun kai ba shiyasa ake man iyaka da ita,lallai idan na aureta zata zama hasken da zai haska rayuwata,in kuma ba haka ba sai dai kuwa ya rasa YAZEED