ZeeYabour's Reading List
21 stories
AL'ADUN WASU (Complete) by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 223,940
  • WpVote
    Votes 16,164
  • WpPart
    Parts 45
Bahaushen mutum yana da kyawawan dabi'u wadanda addinin Musulunci da al'adunmu su ka koyar damu. Sai dai zamani yazo da wani salo, mun wayi gari bamu da abin koyi da tinkaho sai AL'ADUN WASU. Shin hakan hanya ce mai bullewa???
ITACE K'ADDARATA by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 139,347
  • WpVote
    Votes 6,581
  • WpPart
    Parts 57
Itace k'addarata labari ne akan wata yarinya yar shekara goma sha shida da mahaifinta ya sata a caca,akan duk wanda yaci cacar shi zai aureta,Alhaji mamman wani tsoho ya lashe cacar,Mahaifinta ya hadata aure dashi,idan ta fuskanci wulakanci da tsangwama wajen matarshi da ya'yenshi,kasancewar shi mijin hajiya ne,idan yaron gidan Imran ya kamo da sonta,Ku biyo ni dan jin ya me zai faru Imran da son matar babanshi
AUREN FARI.... by meenaslimzy
meenaslimzy
  • WpView
    Reads 39,842
  • WpVote
    Votes 2,892
  • WpPart
    Parts 40
wayace miki ana bawa namiji dama?babu abinda yake canja namiji sai ikon allah idan kince zaki iya canja Abdallah to kin yaudari kanki mazaasu hali irin na Abdallah wadanda basu da lokacin matansu saina aikinsu daban suke basa taba canjawa don haka ki saki jikinki a matsayina na yar uwarki aminiyarki inada hanyar da zakibi kisamu farin ciki ba dole saida soyayyar abdallah ba domin idan kikace zaki koyi tarairayar miji tou kin sa kanki a hanyar wahala baa taba tarairayar miji...namiji baayi masa gwaninta.....SABON SALO MAI CIKE SA DARUSSA MAI DAUKE DA TSANTSAR CIN AMANA....MAI DAUKE DA SALO NA SOYAYYA
ABADAN by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 158,630
  • WpVote
    Votes 6,906
  • WpPart
    Parts 23
is all about destiny again
HAR ILA YAU NICE TAKA....... by zeelishbch
zeelishbch
  • WpView
    Reads 44,974
  • WpVote
    Votes 4,014
  • WpPart
    Parts 48
Tunda muka fara ku6ewa da d'an Haruharu a k'ofar gidan nurse Hajara da ko ita ba ta sani ba ya fara jan ra'ayi na har na fara jin zan iya zama tare da shi duk kuwa da cewar ban san mai aure yake nufi ba, amma nasan dole dama wata rana zanyi kuma dole zan bar iyayena tunda suma sun baro gidajen nasu iyayen. Wata rana.....
TARAYYA by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 702,873
  • WpVote
    Votes 58,731
  • WpPart
    Parts 49
Royalty versus love.
Hilwa. by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,863,891
  • WpVote
    Votes 40,940
  • WpPart
    Parts 13
Hilwa Haroun, a spirited girl from a small town in Nigeria, relocates to the bustling city of Abuja, hoping for a fresh start and new opportunities. However, adapting to her new life proves to be a challenging journey filled with unexpected twists. As she navigates the fast-paced lifestyle and the complexities of a blended family with contrasting personalities, Hilwa struggles to find her place in a world that feels foreign. Just when she begins to settle in, a shocking revelation turns her life upside down, presenting her with a challenge she never anticipated. Faced with emotional turmoil, Hilwa must confront her fears. Will she be able to embrace the changes and accept this unexpected turn of events with an open heart, or will it push her further away from the life she longs to build? Join Hilwa on this exhilarating and poignant journey as she learns to balance love, family, and self-discovery in a city that promises both excitement and uncertainty. It's a bumpy, emotional and an exciting ride. BETWEEN TWO WORLDS. H I L W A. ~ H E L WA.
El'mustapha  by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 328,944
  • WpVote
    Votes 25,579
  • WpPart
    Parts 73
'Mijin yar'uwata nake so, farin cikin da yake baiwa matarsa nake son samu fiye da hakan, so nake na rabashi da matar sa da ya'yan sa ya zamto ba kowa a xuciyar sa sai ni. El'mustapha ya shiga cikin rukunni wasu mutane da nake ganin matuqar qima da mutuncinsu sannan kuma yabi ya manne a xuciyata yadda dai dai da minti daya na kasa manta shi, amma mutumin da baya ganin kowace mace a idanuwansa sai matar sa,,
GIRKINMU NA MUSAMMAN  by Hajaralabaran
Hajaralabaran
  • WpView
    Reads 37,607
  • WpVote
    Votes 1,081
  • WpPart
    Parts 5
wannan littafi zai koyar da yadda zamu sarrafa abincinmu cikin sauki batare da munkashe wasu iyayen kudi ba, za a shiryawa mai gida abincin fita kunya kala-kala.
The Beta's Unwanted Mate | ✔️ Complete by Love_Yourself_10_x
Love_Yourself_10_x
  • WpView
    Reads 28,571,831
  • WpVote
    Votes 930,899
  • WpPart
    Parts 90
#1 werewolf #1 teenfiction "That night meant nothing to me Olivia." "You were just like another girl to me." He smirked, "and you KNOW how I do girls. I lure them," he took a crumpled paper in his hands and softly straightened it, "I fuck them. HARD." He tore the paper off in pieces, "and then, I throw them out of my life," he concluded, crushing the paper into a ball and throwing it with a perfect shot in the bin. I looked up at him in shock, anger and heartbreak. "You actually thought I got jealous!" He scoffed. Out of nowhere he threw me against the wall and I gasped as his arm pressed by my sides and he trapped me. "ALSO, DON'T YOU DARE CALL ME YOUR MATE AGAIN!" he growled, I breathed heavily as fear started crawling in. Tears flowed down my face. I struggled to breathe. "I NEVER wanted a mate. Especially not like you." He gave me a glare as if the mere sight of me disgusted him. "Who would want a mate like you anyways, huh? You're ugly, nerdy, clingy, way-too-innocent and being with you will DESTROY my social reputation." Listening to those words shattered my Wolf and she howled in pain. I gasped, trying to get some air but he pressed me against the wall harder. "Look at you," he chuckled, "So pathetic. You're not even able to defend yourself. Moon goddess made a mistake mating you with me. I will correct it ." "I won't reject you," he said, "oh no no. Rejection is easy. I will TORTURE you. I will sleep with other girls, I will flirt with them in front of your eyes and I will watch you and your wolf die everyday. I will break you to the limit where you won't ever be able to come back. And then, I will leave you to rot." "One last thing. Don't you DARE tell anyone that we are mates. Are we clear?" I nodded frantically, my heart clenching till where it was unbearable. He let out a dark chuckle and released me,"Good girl." I collapsed on the floor and almost passed out from the lack of air in my lungs. He just walked away & left me there to rot.