olameede's Reading List
179 stories
🥀ZABIN SAMHA🌹(YAYA ko MIJI)? by Aysha_sona
Aysha_sona
  • WpView
    Reads 60,416
  • WpVote
    Votes 5,116
  • WpPart
    Parts 82
Kallo cike da tsantsar mamaki da al'ajabi hade da tashin hankali Abba da Anty Fanneh suka shiga bin Samha dashi suna jiran suji ta karyata abunda ya fadi. Abba ne ya dubeshi yayi kokari ya hadiye abunda yaji ya tasar masa yace "Da gaske kai kayi cikin dake jikin kanwarka ko kuwa kunnuwa na ne suka jiyo mana ba daidai ba?" A hankali ya da'go kansa ya zube fararen idanunsa kan mahaifin nasa yana jin yanda kirjinsa ke tsananta bugu, numfashi da kyar ya janyo sa'anan yayi releasing a hankali yace " eh Abba, cikin jikin Samha nawane kuma inason abuna" If you're in love with hot teenage romance🥵 This is for you❤️ Ku biyo Ku ji yanda wanan kayattacen labari zata kasance.🔥🔥🔥
My heart healer (Mahnoor's story) (COMPLETED) by shaheedaserdeeq
shaheedaserdeeq
  • WpView
    Reads 71,121
  • WpVote
    Votes 6,224
  • WpPart
    Parts 53
This is a story of Mahnoor a.k.a Noori, a typical Hausa Yoruba girl, born and raised in kano, the northern part of Nigeria. Mahnoor isn't only an average beautiful thick girl, she also the soft, caring and loving person a friend, a sister, a brother, a father, a mother or a lover could ever asked for. But alot of people took her softness, her kindness, her caring attitude for granted, even amongst the ones she calls friends, she was always the one person they always over work, mock and ridicule, but she was ever loyal, even to boyfriends that always took her overlooking character for granted. But just at the right, everything changed, her love life, her father's financial status, everything changed and so did Mahnoor. Join me on this short but yet educative and exciting journey of Mahnoor and those surrounding her.
Mine  by _ilovetoread-
_ilovetoread-
  • WpView
    Reads 1,401,163
  • WpVote
    Votes 99,146
  • WpPart
    Parts 78
[UNDER EDITING] BASED ON A HAUSA LIFESTYLE. --- "Too bad you're mine and you have no choice but to stick with me" --- Umar Kashim is rich, and from how he is portrayed, arrogant too! Hameeda on the other hand is his opposite. Cheerful and well mannered, but does not take any nonsense that comes her way! So what happens when their opposite worlds collide? Will their heavy dislike towards each other turn into LOVE? Well it is said that opposites do attract! Find out in 'MINE'. --- Story Rankings #1 in Nigeria out of 1,000+ stories #1 in Umar out of 43 stories #4 in wattpadstories out of 1,000+ stories #13 in Discovery out of 1,000+ stories #43 in Muslim out of 1,000+ stories #69 in wattpad out of 1,000+ stories #210 in Relationship out of 1,000 stories #960 in Hausa out of 1,000+ stories
ALAKARMU by HafsatMohdArabi
HafsatMohdArabi
  • WpView
    Reads 41,793
  • WpVote
    Votes 1,343
  • WpPart
    Parts 33
Karki kashe! Tsura ma screen din wayar tayi tana kallo, ta rasa me Rayhan yake nufi da ita sam a rayuwarta. Send me you pic I wanna see that beautiful face of yours please?! " mtsw" Taja tsaki tare da kashe datar komawa tayi kan bed din ta kwanta tare da runtse idannunta. Tsaye take lokacin da taji hannayensa biyu ya shigo jikinta zuwa dan cikinta inda tsoro yabi ya dubibiyeta jin yadda yake Shafa ilahirin jikin nata. Inda lokaci guda salon ya sauya inda ya shiga wasa da kan nipples dinta dake cikin Riga tare da sako kansa zuwa wuyanta yana bi cikin wani irin yanayi, wani irin nishi ta sauke tare da matse idannunta duk da a tsorace take dashi din tana matukar Jin dadin abunda yake mata. Sosai Ramzia ke Kara mimmikewa kan bed din gaba daya ilahirin jikinta amsa mata yake " Ramzia!".
KHADIJATUU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 286,095
  • WpVote
    Votes 24,841
  • WpPart
    Parts 66
NOT EDITED ⚠️ Yayi kyau matuƙa, yadin ya fito da farinsa da kuma kyaun fuskarsa, Idan ka kalleshi, sai ka ganshi kamar mai cikakkiyar natsuwa da kwanciyar hankali, al-halin sune abubuwan da suka masa tawaye. A hankali ya sauke ajiyar zuciya yana lasa lip ɗinsa. Juyowa yayi yana wani taku da idan baka karance shi ba, zaka iya cewa na wulaƙanci ne da nuna isa, al-halin babu hakan a tare da shi ko kaɗan, ƙarasowa yayi gun da Khadijatu take kwance ya duƙo daidai ita, ya hura mata iska a fuska kamin ya kai hannu ya taɓa jikinta. Hannun yasa ya tallafota ta dawo saman cinyoyinsa, fuskarta na fuskantar tasa, ido ya sakar mata kamar yau ya fara ganinta, a hankali ya kai hannun ya shafa gefen fuskarta, tausayinta ne yake ƙara shiga zuciyarsa. Shi kansa yana ji a jikinsa akwai wani sirri dake tsakaninsa da haɗuwarsa da Khadijatu, sirrin da har yanzu bai san na minene ba, yana jin shi ɗin wani bangone a shafin rayuwarta, lallai idan har babu shi a ƙaddarar Khadijatu toh babu wanzuwar labarinsa a doron ƙasa, yana ji a jiki da kuma ruhinsa domin ita akayi shi, kamar yadda yake jin da a'ace ya rabu da ita tsakanin jiya zuwa yau da bai san yadda rayuwarsa zata kasance ba, bai san wane irin hali zai samu kansa ba, dan baya taɓa rasa natsuwarsa idan yana kusa da ita, idan tayi nisa dashi ji yake kamar ya rasa wani ɓangare na jikinsa. Ba sonta yake ba, dan baya tunanin zai iya buɗewa wata ƴa mace zuciyarsa, tun bayan abunda Malak tayi masa, sai dai kuma yana jin fiye da yadda yake ji idan yana tare da Malak, yana jinsa cikin wani yanayi wanda bai taɓa ji ba idan yana tare da Malak. ® 2018
RAYUWAR MUSTAPHA by ashutrah
ashutrah
  • WpView
    Reads 32,303
  • WpVote
    Votes 1,636
  • WpPart
    Parts 73
labarine akan wani saurayi Wanda yake son wata yarinya kuma yake Shirin fuskanta kowace irin wahala sbd ya mallaketa shin ya zata kasance zaiyi nasara kuwa?ko kuma zai hakura da itane.kubiyoni domin Jin wannan lbrn mai kayatarwa
ABINDA KAKE SO by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 85,860
  • WpVote
    Votes 7,178
  • WpPart
    Parts 72
Cike da takaici ya ke kallon ta yayin da idon shi su ka kada su kayi jajawur. Da kyar ya ke iya magana saboda zafin da kirjin ke masa "Asmau? Meyesa za ki mana haka bayan kin San muna son junanmu?kin cuce ni Ku kin cuci kanki. Ina kike so in saka raina. Ba ki min adalci ba ba kuma kiwa kanki ba" ita kam kuka ta ke wiwi da kyar ta ke iya magana "Kayi hakuri Ya Mukhtar ba zan iya ba"... Kallon tara saura kauta ya ke binta dashi kafin yace " kinji kunya Suhaila, kinyi asarar rayuwa in dai wannan rayuwan ta marasa tarbiyya kika zabawa kanki" ba tare da ta kalle shi ba ta tabe baki tace "Da kake maganan tarbiyya ai da sai kaje ka tuhumi Mahaifiyarka domin ko komai kaga ina yi tarbiyya..." Bai bari ta karasa ya kifa mata mari. A zabure ta dago idanuwanta tana shirin ramawa sai dai ido hudun da suka yi yasa ta yi kwafa ta wuce daki hade da jan tsaki. Zaune ta ke kan kujera a zahiri tana kallon yaran da ke gaban ta suna homework sai dai gabadaya hankalin ta bai kansu. A haka mahaifin yaran ya fito daga daki ya iske su "Ah ah Fadila ya kika kyale su su kadai suna Homework in ai da kin jawo su kunyi tare koh" kerere ta kalle shi sannan ta tashi a fusace ta yi daki ba tare da ta tsaya sauraren Abinda ya ke fada mata ba. Direct kan Gado ta nufa tana fidda wani hawaye mai zafi. Shin wannan wani irin rayuwa ce? Ta rasa wani irin zama ta ke a gidan Najib. Ita dai kam ta gaji dole ta nemi mafita. Kanta a sunkuye har ta gama sauraron mahaifinta. Kaman ance ta dago su kayi ido hudu da Faisal yana shigowa falon nan take idea ya fado mata da sauri tace "Yauwa Ya Faisal kazo a daidai" bai gane mai ta ke nufi ba har yazo ya zauna kaman yanda aka umurce shi. Cikin dakewa ta ce "Yauwa Abbah daman Ya Faisal ne kadai mu ka daidai ta dashi yace zai zo ya same ka kuyi magana yau" siririn murmushi Faisal ya saki gane idan zancen ta ya nufa. Lallai yarinyar nan dole ya koya mata hankali "Hakane Abbah daman munyi da ita yau zan same ka" murmushi mahaifin nata ya saki cike da farin ciki...
DA RARRAFE✔️ by mssmeemah
mssmeemah
  • WpView
    Reads 126,445
  • WpVote
    Votes 8,539
  • WpPart
    Parts 64
Tayi aure a qanqantar shekaru,batasan komai ba batada ilmin komai,shin asiya zata iya zama ko kuwa wa'adin da ake d'aukar mata bazata iya cikashi ba
DA SANIN ALLAH. (Completed ✍️) by safiyyaa_z
safiyyaa_z
  • WpView
    Reads 24,890
  • WpVote
    Votes 2,385
  • WpPart
    Parts 37
Bazan iya ba Abdul! Bazan iya neman taimakon mutumin da ya aureni kawai sbd na mare Shiba. Bazan iya neman taimakon mutumin da kullum burinsa ya d'auki fansa akaina ba. Kawai dae ina neman taimako a gurin ubangiji na sbd nasan komai yake faruwa *DA SANIN ALLAH* domin baya barci kuma rahamarsa me isa ce ga kowa.
🌗🌗🌗 KE DABAN CE 🌔🌔🌔 by NeemaHusama
NeemaHusama
  • WpView
    Reads 29,232
  • WpVote
    Votes 1,946
  • WpPart
    Parts 41
# love # romance # betrayal #obedient